Karanta Jadawalin mutane 9 da zasu yi takara da Sheikh Isa Ali Pantami wajan neman takarar Gwamnan jihar Gombe a shekarar 2027
Tuni dai magana ta yi karfi wajan bayyanar babban malamin Addinin Islama kuma dan siyasa, Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami wajan neman takarar gwamnan jihar Gombe a shekarar 2027.
Sunayen sauran mutane 9 da zasu yi taka dashi sun bayyana kamar haka:
Prof. Isa Ali Pantami
Arc. Yunusa Yakubu
Dr. Aminu Yuguda
Muhammad Jibrin Barde
Hon. Usman Bello Kumo
Hon. Ali Isa JC
Engr. Aliyu Mohammed (Kombat)
Hon. Khamisu Ahmed Mailantarki
Hon. Mohammed Gambo Magaji
Barr. Sani Ahmed Haruna








