Dangote ya dakatar da shirin rage farashin man fetur bayan da ya gano wasu ‘yan kasuwar man na cutarsa
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Matatar man fetur ta Dangote ta dakatar da shirin rage farashin Man fetur da take bayan gano wasu 'yan Kasuwa dake amfani da wannan dama wajan cimma riba cikin gaggawa.
Matatar ta bayyana hakane a wata sanarwa wadda wakiliyar kamfanin, Fatima Dangote ta fitar.
Tace an dakatar da rage farashin man daga ranar 13 ga watan Yuli har sai abinda hali yayi.
Inda ta kara da cewa, an dauki wannan mataki ne saboda an gano wasu 'yan kasuwar na sayarwa 'yan kasuwar man fetur wanda basu da ...








