Wednesday, January 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Duk Labarai
Fasto Ebo Noah na kasar Ghana wanda yace an masa wahayin wai za'a yi tashin qiyama ranar Kirsimeti yace ranar kawai aka gaya masa banda shekarar. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan da ranar Kirsimeti ta zo ta wuce amma ba'a yi tashin Qiyamar ba inda wasu suka fara kiransa da makaryaci. https://www.tiktok.com/@jakebeatzgh/video/7587152814820855060?_t=ZS-92ZPDyqfn4S&_r=1
Kalli Bidiyon:Wallahi da ka shiga Dariqar Tijjaniyya gara ka shiga kungiyar Lhùwàdy>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon:Wallahi da ka shiga Dariqar Tijjaniyya gara ka shiga kungiyar Lhùwàdy>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malam Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa da mutum ya shiga Darikar Tijjaniyya gara ya shiga Kungiyar Luwadi. Ya bayyana cewa dalili shine me aikata zina da luwadi yana neman shiriya saboda yasan ba akan daidai yake ba. Amma Dan Darika yana abinshi ne akan addini ya kawo sabon abu yana karawa akan wanda annabi ya kawo, yace kuma hakan na fitar da mutum daga Musulunci. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7588239550590324024?_t=ZS-92ZL8rLbdUf&_r=1
Kai Duniya ina zaki damu? Kalli Bidiyon yanda aka yi hira da wata ma’aikaciyar Mutuware inda tace masu sayar da abinci da shahararrun mutane na zuwa ta wanke kudin Gawa ta basu ruwan

Kai Duniya ina zaki damu? Kalli Bidiyon yanda aka yi hira da wata ma’aikaciyar Mutuware inda tace masu sayar da abinci da shahararrun mutane na zuwa ta wanke kudin Gawa ta basu ruwan

Duk Labarai
Wata ma'aikaciyar mutuware ta bayyana yace take sayar da ruwan wankin Gawa. Tace yawanci masu kudi da masu sayar da abinci da sauransu ne ke zuwa su sayi ruwan wankin gawar dan neman Duniya. Tace neman kudi ne yasa ta take wannan bakar sana'a. https://twitter.com/General_Somto/status/2004584482272403942?t=wkLyTkthCWwEoinzjw3zqg&s=19
Yawan kudin da hukumar Kwastam ta tarawa Shugaba Tinubu a shekaru 2, sun fi yawan wanda Kwastam din suka tarawa shugaba Buhari a cikin shekaru 8

Yawan kudin da hukumar Kwastam ta tarawa Shugaba Tinubu a shekaru 2, sun fi yawan wanda Kwastam din suka tarawa shugaba Buhari a cikin shekaru 8

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana yawan kudaden da Hukumar kwastam suka tarawa shugaba Muhammadu Buhari da kuma wanda suka tarawa shugaba Tinubu. Rahoton ya nuna cewa yawan kudaden shigar da Kwastam suka tarawa shugaba Buhari sun kai sama da Naira Tiriliyan 1,400 a cikin shekaru 8 A yayin da shi kuma Tinubu a cikin shekaru 2 kaca Kwastam din sun tara masa kudin shiga sama da Naira Tiriliyan 1,700. Q2 2016: N46.09bn Q2 2017: N139.59bn Q2 2018: N157.62bn Q2 2019: N199.36bn Q2 2020: N195.82bn Q2 2021: N275.81bn Q2 2022: N385.79bn Q2 2023: N326.74bn Q2 2024: N727.12bn Q2 2025: N961.14bn
Kalli Bidiyon: Ministan Kasafin kudi, Atiku Bagudu ya kaiwa Abubakar Malami ziyara inda yace Malami shine silar daukakarsa da Ma gwamnan jihar Kebbi me ci na yanzu

Kalli Bidiyon: Ministan Kasafin kudi, Atiku Bagudu ya kaiwa Abubakar Malami ziyara inda yace Malami shine silar daukakarsa da Ma gwamnan jihar Kebbi me ci na yanzu

Duk Labarai
Ministan Kasafin Kudi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya bayyanawa Tsohon Ministan shari'a Abubakar Malami cewa shine silar daukakarsa. Ya bayyana masa hakane a yayin da ya kai masa ziyara a gidansa. Sannan yace Malamin kuma dai shine silar daukakar gwamnan jihar Na yanzu. https://twitter.com/KafinHausaa/status/2004601620722766213?t=Udu69Y1AQY4N8cEEAgeNFQ&s=19
Ba kasarka ta UAE ba, Musulunci ya riga zuwa Afrika kamin ya je Madina>>Gimba Kakanda ya mayarwa da Balarabe da yace a wajansu Bakaken Fata suka koyi Addini Martani

Ba kasarka ta UAE ba, Musulunci ya riga zuwa Afrika kamin ya je Madina>>Gimba Kakanda ya mayarwa da Balarabe da yace a wajansu Bakaken Fata suka koyi Addini Martani

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani Balarabe da ya yiwa wani dan Najeriya gorin cewa a wajansu aka koyi addini, ya sha raddi daga wajan Gimba Kakanda. Wani dan Najeriya ne ya nuna rashin jin dadi game da yanda kasar UAE ta taya Kiristoci murnar Kirsimeti. Balaraben dan kasar ta UAE wanda ke amfanin da sunan Imam of Peace ya cewa dan Najeriyar ya kyalesu dan a wajansu aka koyi addinin Musulunci. Saidai Gimba Kakanda yace masa Musulunci ya riga zuwa Afrika kamin yaje Madina ballantana ma kasarsa ta UAE. Y...
Wata Sabuwa: Wannan Bahaushen ya fito yana kira ga Hausawa su tashi su kwace sarauta da Mulki daga hannun Fulani

Wata Sabuwa: Wannan Bahaushen ya fito yana kira ga Hausawa su tashi su kwace sarauta da Mulki daga hannun Fulani

Duk Labarai
Wannan wani Bahaushene da ya bayyana yana kira ga Hausawa da su tashi su kwace mulki da Sarauta daga hannun Fulani. Ya bayyana cewa, Fulani sun yiwa Hausawa kaka Gida da fin karfi inda suka musu kwacen sarauta da mulki. Yayi Kiran Hausawa su tashi su kwaci 'yancinsu daga hannun Fulani. https://twitter.com/BiaPulse/status/2004580409586364860?t=8Fvh8LhuKTsdRL6FmsWrVg&s=19