Sunday, February 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

YANZU-YANZU: An Baza Jami’an Tsaro A Fadar Gwamnatin Kano, Biyo Bayan Rade-Radin Shirin Komawar Gwamna Abba Da Mukarrabansa Jam’iyyar APC A Yau Litinin

YANZU-YANZU: An Baza Jami’an Tsaro A Fadar Gwamnatin Kano, Biyo Bayan Rade-Radin Shirin Komawar Gwamna Abba Da Mukarrabansa Jam’iyyar APC A Yau Litinin

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kano sun bayyana cewa, an baza jami'an tsaro a yayin da ake shirin komawar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf jam'iyyar APC. A yau 12 ga watan Janairu ne dai ake tsammanin Gwamna Abba zai koma jam'iyyar APC. Tuni tsohon shugaban jam'iyyar kuma tsohon gwamnan jihar ta Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya koma Kanon daga Dubai dan halartar wannan taron.
Kasar Algeria ta shigar da kara akan Rafalin da ya hura wasanta da Najeriya

Kasar Algeria ta shigar da kara akan Rafalin da ya hura wasanta da Najeriya

Duk Labarai
Kasar Algeria ta shigar da Rafalin da ya hura wasan ta da Najeriya dan kasar Senegal me suna, Issa Sy kara. Hakanan a yanzu tana son kara shigar da Rafalin kara a karo na biyu. Hukumar kwallon kafa ta Algeria, FAF ce ta sanar da hakan inda suke zargin Rafalin da rashin Adalci. Sun yi zargin cewa sun samu Penalty ya hana hakanan kuma bayan wasan ya gaisa da 'yan wasan Najeriya amma bai gaisa da 'yan wasan Algerian ba. Hakanan kuma sun zargi cewa bayan an kammala wasan an co zarafinsu. Wasan dai ya tashi Najeriya na cinsu 2-0.
Shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa a yanzu suna samun kudin su kai tsaye daga gwamnatin tarayya

Shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa a yanzu suna samun kudin su kai tsaye daga gwamnatin tarayya

Duk Labarai
Wani shugaban karamar hukuma a jihar Jigawa ya bayyana cewa, a yanzu suna samun kudin shigarsu kai tsaye daga gwamnatin tarayya. Ya bayyana hakane bayan gargadin da shugaba Tinubu yawa gwamnoni cewa a daina yin katsalandan a kudaden kananan hukumomi a rika basu kudadensu kai tsaye. Wannan na tabbatar da cewa, an ji gargadin na shugaba Tinubu.
A yau ne Gwamna Abba zai koma APC a hukumance

A yau ne Gwamna Abba zai koma APC a hukumance

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, a yau ne, 12 ga watan Janairu, Gwamman Kano, Abba Kabir Yusuf zai koma jam'iyyar APC a hukumance. A baya dai an saka ranar 5 ga watan Janairu cewa ranar me Abba zai koma APC amma hakan bata samu ba. Saidai daga baya an bayyana 12 ga wata, watau yau, kenan inda aka ce Abban zai koma APC. Rahotanni sun bayyana cewa, tsohon shugaban jam'iyyar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta dawo Najeriya daga Dubai dan halartar wannan bikin na komawar Abba APC.