Monday, December 22
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon fada a tsakiyar titin babban birnin tarayya Abuja inda mutum daya ya doke mutane 3 ya dauki hankula

Kalli Bidiyon fada a tsakiyar titin babban birnin tarayya Abuja inda mutum daya ya doke mutane 3 ya dauki hankula

Duk Labarai
Wani Bidiyon yanda fada ya kaure a tsakiyar titin babban birnin tarayya Abuja ya dauki hankula. Bidiyon ya nuna wani mutum da mutane 3 suka tarar masa amma duka ya gagaresu. https://twitter.com/abujastreets/status/1918291259908571165?t=t2fwv9g8VCD2370fkNWNMw&s=19 Saidai da dama sun bayyana mamakin faruwar irin hakan a tsakiyar Abuja.
Kalli Bidiyon Gwamnan jihar Osun yana rawa tare da mutanensa da suka dauki hankula

Kalli Bidiyon Gwamnan jihar Osun yana rawa tare da mutanensa da suka dauki hankula

Duk Labarai
Gwamman Jihar Osun, Ademola Adeleke kenan a wannan Bidiyon inda aka ganshi yana tika Rawa tare da wasu mutanensa a wajan motsa jiki. Lamarin ya dauki hankula duk da yake cewa ba yau ya fara rawa a bainar jama'a ba. https://twitter.com/AsakyGRN/status/1918055113672785996?t=CRdua9ANHmlPHeOHYHeKHA&s=19 Adeleke dai Kawune a wajan shahararren mawakin Najeriya, Davido.
Ka jawa Danka kunne yana wuce gona da iri>>Atiku ya gayawa Shugaba Tinubu bayan da aka zargi Seyi Tinubu da lakadawa shugaban Daliban Najeriya dukan kawo wuka

Ka jawa Danka kunne yana wuce gona da iri>>Atiku ya gayawa Shugaba Tinubu bayan da aka zargi Seyi Tinubu da lakadawa shugaban Daliban Najeriya dukan kawo wuka

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya jawo hankalin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya jawa iayalinsa musamman dansa, Seyi Kunne. Atiku yace Najeriya ba kayan Tinubu bane kasa ce ta al'umma dan haka bai kamata a bar dan shugaban kasar yana abinda yake ba na yawo yana nemawa mahaifinsa goyon baya ba. Atiku yace ya zama wajibi a binciki zargin da shugaban kungiyar daliban Najeriya ya yiwa Dan shugaban kasar dan gano gaskiya. Atiku yace kuma ko me ya faru da Shugaban daliban ba zasu amince ba zasu tsaya mai. Yace abin takaici ne ace irin wannan abin yana fitowa daga iyalin shugaban kasa. Atiku yace wannan abu ne da ba za'a amince dashi ba.
Ji yanda shugaba Tinubu ya kaiwa Sojojin dake Fagen yaki ziyarar ba zata ba tare da jami’an tsaronsa ba a jihar Katsina

Ji yanda shugaba Tinubu ya kaiwa Sojojin dake Fagen yaki ziyarar ba zata ba tare da jami’an tsaronsa ba a jihar Katsina

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kaiwa sojojin Najeriya na rundunar Operation FANSAR YAMMA dake yaki da 'yan Bindiga a jihar Katsina ziyarar ba zata dan ya ga yanda ake gudanar da aiki. Shugaban ya je ne ba tare da jami'an tsaronsa ba kamar yanda aka saba. Ya karfafa sojojin musamman yanda suka sadaukar da rayuwarsu dan samarwa mutanen Najeriya tsaro. Yace zasu yi kokarin biyan sojojin dukkanin hakkokinsu da kuma inganta rayuwarsu data iyalinsu.
Irin Yadda Allah Ya Daukaki Kuŕ’ani Da ManźonŠà, Allah Ya Daukaka Sarki Aminu Ado Bayero Ya Kuma Daga Martabarsa, Inji Sheik Lawal Triumph

Irin Yadda Allah Ya Daukaki Kuŕ’ani Da ManźonŠà, Allah Ya Daukaka Sarki Aminu Ado Bayero Ya Kuma Daga Martabarsa, Inji Sheik Lawal Triumph

Duk Labarai
Irin Yadda Allah Ya Daukaki Kuŕ'ani Da ManźonŠà, Allah Ya Daukaka Sarki Aminu Ado Bayero Ya Kuma Daga Martabarsa, Inji Sheik Lawal Triumph. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shehin Malamin ya gabatar da wannan addu'ar ne a wajen bikin saukar karatun Alƙur’ani da Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya halarta a jiya Alhamis, Kofar Gidan Sarkin Dawaki Babba, Alhaji Aminu Babbba Ɗan'agundi, Dake Unguwar Gini Musa Da Ofishin 'Yan Śanda na Kwalli a cikin birni Kano.
Kalli Bidiyo: Wata mata ta fito tace ita Annabiya ce kuma Akwai Karama akanta, Duk wanda ya shafa zai yi kudi, mutane na ta tururuwar zuwa shafa Kanta

Kalli Bidiyo: Wata mata ta fito tace ita Annabiya ce kuma Akwai Karama akanta, Duk wanda ya shafa zai yi kudi, mutane na ta tururuwar zuwa shafa Kanta

Duk Labarai
Wannan wata mata ce data bayyana inda ta yi ikirarin Annabta. Matar tace tana da wata karama a kanta da duk wanda ya shafa yake samun waraka musamman daga kangin Talauci. Mutane maza da mata na ta tururuwa zuwa gidanta dan taba kanta kamar yanda Bidiyon ya nunar. https://www.youtube.com/watch?v=0jH98leT6fs Sai Muce Subhanallah.