Kalli Bidiyo da hotuna yanda motar Dangote ta buge mutane 3 suka mùtù a Jihar Legas
Hukumar kula da ababen hawa ta jihar Legas, LASTMA ta tabbatar da mutuwar mutane 3 bayan da motar Dangote ta bugesu.
Rahoton Daily Post yace motar Dangoten dake tafiya akan titin Ita-Opo, Epe ta samu matsalar birki ne inda hakan yasa ta yi taho mu gama da wasu motocin.
https://twitter.com/Lagosreporters_/status/1855938771633533145?t=wGaRJiBP-OFQUcO5-BlCNw&s=19
Shugaban hukumar ta LASTMA, Olalekan Bakare-Oki ya tabbatar da faruwar lamarin ta bakin kakakin hukumar Taofiq Adebayo, yace motar ta Dangote ta buge Keke Napep da wata mota dake ajiye a gefe.
https://twitter.com/adewaleJMO/status/1855957712321773616?t=fn1mEjTIZyObnJoUM-_CEw&s=19
https://twitter.com/Onsogbu/status/1855973272296591750?t=JNXlLjjnGAXnnLp6mzFP5Q&s=19
Yace direban keke Napep din da...







