Sunday, February 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Bayan shan suka daga ciki da wajen Najeriya, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a sake duba tuhumar cin amanar kasa da akewa kananan yara da aka kai Kotu

Bayan shan suka daga ciki da wajen Najeriya, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a sake duba tuhumar cin amanar kasa da akewa kananan yara da aka kai Kotu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a sake duba tuhumar cin amanar kasa da akewa kananan yara da aka kai kotu na yunkurin kifar da gwamnatin sa ta hanyar zanga-zanga. Shugaban yace babban lauyan Gwamnati ya duba lamarin dan bayar da shawara kan abinda ya kamata a yiwa yaran. Yara kanana guda 32 ne dai aka gabatar a babbar kotun tarayya dake Abuja bisa zargin cin amanar kasa saboda sun yi zanga-zangar yunwa. Yaran dai an gansu cikin yunwa da rashin lafiya da firgici inda wasu daga cikinsu suka rika faduwa a farfajiyar kotun. Tuni dai aka garzaya da guda 5 asibiti. Hakanan an ga bidiyon yanda yaran ke rububin biskit da ruwa da aka basu dan su ci a cikin kotun. Lamarin ya jawo Allah wadai ga gwamnati a ciki da wajen Najeriya.
Hukumar ‘yansandan Najeriya tace indai mutum ya kai shekaru sama da 7 za’a iya kaishi kotu, kuma wadannan yara karamin cikinsu shine me shekaru 13

Hukumar ‘yansandan Najeriya tace indai mutum ya kai shekaru sama da 7 za’a iya kaishi kotu, kuma wadannan yara karamin cikinsu shine me shekaru 13

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Kakakin hukumar 'yansandan Najeriya ya kare sukar da akewa gwamnati kan gurfanar da kananan yara a kotu bisa zargin kifar da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta hanyar zanga-zanga. A wata hira da gidan Talabijin na Channels TV suka yi dashi, Olumuyiwa Adejobi ya bayyana cewa, basu kai kananan yara kotu ba. Yace doka tace idan dai yaro ya wuce shekaru 7 za'a iya gurfanar dashi a kotu. Yace kuma duka cikin yaran mafi karancin shekaru sune wanda ke da shekaru 13. https://twitter.com/K...
Kalli Bidiyon yanda kananan yaran da Gwamnatin Tinubu ta kama saboda sun yi zanga-zangar yunwa ta barsu da yunwa suke rububin biskit a cikin kotu

Kalli Bidiyon yanda kananan yaran da Gwamnatin Tinubu ta kama saboda sun yi zanga-zangar yunwa ta barsu da yunwa suke rububin biskit a cikin kotu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kananan yara 32 ne dai gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta gabatar a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja bisa zargin yunkurin kifar da gwamnatinsa ta hanyar yi masa zanga-zanga. Yaran dai an gansu cikin dauda da yunwa da rashin lafiya wanda hakan ya jawowa gwamnatin Tinubun Allah wadai. A wasu bidiyon an ga yaran suna kuka. https://twitter.com/jharmo/status/1852282458693157335?t=-Tx5rXM6o8t-J60gkbtMzA&s=19 Inda a wasu kuma aka gansu suna warwar biskit saboda tsananin yunwa.
T-Pain dai ko yara basu tsira daga ukubar gwamnatinsa ba>>Atiku ya soki Tinubu kan Azabtar da kananan yara saboda sun masa zàngà-zàngà

T-Pain dai ko yara basu tsira daga ukubar gwamnatinsa ba>>Atiku ya soki Tinubu kan Azabtar da kananan yara saboda sun masa zàngà-zàngà

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar PDP a shekarar 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana Allah wadai da takaici kan yanda gwamnatin shugaban kasa,Bola Ahmad Tinubu ta gurfanar da kananan yara wanda ke fama da yunwa da rashin lafiya a kotu bisa zargin cewa sun yi yunkurin kifar da gwamnatin tarayya ta hanyar yin Zanga-zanga. Hutudole ya ruwaito muku cewa 5 daga cikin yaran dai sun fadi a farfajiyar kotun inda aka garzaya dasu Asibiti. Atiku a sanarwar da ya fitar da yammac...
Hotuna da Bidiyo: Kalli Kananan yara da aka barsu da yunwa bayan kamasu saboda sun yiwa gwamnatin Tinubu zanga-zanga, wasu daga cikinsu sun fadi ana tsaka da musu shari’a saboda yunwa, An bayar da belinsu akan Naira Miliyan 10 kowanne yaro daya

Hotuna da Bidiyo: Kalli Kananan yara da aka barsu da yunwa bayan kamasu saboda sun yiwa gwamnatin Tinubu zanga-zanga, wasu daga cikinsu sun fadi ana tsaka da musu shari’a saboda yunwa, An bayar da belinsu akan Naira Miliyan 10 kowanne yaro daya

Duk Labarai
Rahotanni daga Babban birnin tarayya Abuja na cewa kananan yara guda 32 ne aka gabatar a gaban babbar kotun tarayyar dake Abuja bisa zargin yunkurin kifar da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. An kamasu ne saboda sun yi zanga-zangar tsadar rayuwa da aka gudanar a watan Augusta da ya gabata inda tun wancan lokaci suke a tsare. Jimullar mutane 76 ne ake tsare dasu bisa wannan zargi inda guda 32 kananan yarane. Saidai a yayin da aka gabatar dasu a kotun an ga mafi yawancinsu suna cikin halin yunwa da rashin lafiya da tashin hankali. Guda 5 daga cikin yaran sun yanke jiki suka fadi kasa ana tsaka da musu shari'a inda anan lauya ya nemi gwamnati da ta janye zargin da take musu na dan lokaci dan a kaisu Asibiti. Alkalin Kotun ya amince da wannan bukata inda gwamn...
Hotuna: Sojan Najeriya ya ajiye aiki bayan shekaru 11, Ji abinda ya fada

Hotuna: Sojan Najeriya ya ajiye aiki bayan shekaru 11, Ji abinda ya fada

Duk Labarai
Wani Sojan Najeriya ya ajiye aiki bayan shekaru 11 yana aikin na Soja. Ya bayyana cewa, yana alfahari da aikin kuma bai yi nadamar bari ba. https://twitter.com/optama/status/1851985467274858662?t=8XTyq468UB9TAtyQ3wZ1Kg&s=19 Sojan dai ya bayyana a shafinsa na sada zumunta cewa kuma ya yadda da amincewa da shugabancin hukumar soja ta Najeriya sannan yana jinjinawa sojojin dake ci gaba da bayar da rayuwarsu dan gina kasa. Saidai ya bayyana cewa shi zai canja sana'a ne shiyasa ya dauki wannan mataki.
Bidiyo: Ji yanda Hadiza Gabon ta kutuntuma zagi bayan da wasu suka gaya mata ba daidai ba

Bidiyo: Ji yanda Hadiza Gabon ta kutuntuma zagi bayan da wasu suka gaya mata ba daidai ba

Hadiza Gabon
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Fina-finan Hausa, Hadiza Gabon ta mayar da raddi ta hanyar zagi bayan da wasu suka rika tsokanarta ta hanyar yi mata ba'a da jikinta. Hadiza dai ta saka wani gajeren Bidiyo ne a shafinta na Instagram inda mabiyanta da yawa suka yaba. Kalli bidiyon anan Saidai an samu wasu da suka rika mata ba'a da jikinta. Wata me suna Sadeeka Musa ta bayyanawa Hadiza Gabon cewa, "Inata neman nonuwanki ban gani ba ko ina yaje oho" Hadiza Dai ta mata martanin cewa "Uwarki na bama tafi bukatarsu" ...
Kuma Dai: An sake kama dan daudu Bobrisky, Kalli Bidiyon yanda aka fizgoshi daga kan jirgin sama har ya ji ciwo

Kuma Dai: An sake kama dan daudu Bobrisky, Kalli Bidiyon yanda aka fizgoshi daga kan jirgin sama har ya ji ciwo

Duk Labarai
Hukumar shige da fici ta kasa ta kama dan daudu, Bobrisky a yayin da yake shirin barin Najeriya. An kamashine a filin jirgin sama a yayin da yake shirin hawa jirgin sama na KLM zuwa Amsterdam. https://twitter.com/DejiAdesogan/status/1852245396766052779?t=NIQaQ-Puh5zHf0gC6Qml5Q&s=19 Ya bayyana cewa an ji masa ciwo yayin kamen sannan ya zargi cewa hukumar EFCC ce ke da hannu wajan kamun nasa. Hakanan an ga Bidiyon yanda aka janyoshi daga kan jirgin da karfin tsiya zuwa waje inda da yawa ke tambayar yaya aka yi ya wuce jami'an tsaro ba tare da ganeshi ba. Wasu dai sun soki yanda aka kamashi inda suke tambayar laifin me ya aikata inda wasu ke cewa an yi daidai kamun da aka masa.
Hotuna: Zaman Budurwa akan cinyar mahaifinta ya jawo cece-kuce

Hotuna: Zaman Budurwa akan cinyar mahaifinta ya jawo cece-kuce

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata budurwa data zauna akan cinyar mahaifinta ta jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta. An ga budurwar da shigar banza inda ta zauna akan cinyar mahaifinta tana masa murnar zagayowar ranar haihuwarsa. Saidai da yawa sun yi Allah wadai da abinda ta aikata inda suka ce bai dace ba. https://twitter.com/LeratorMm/status/1851586213536206995?t=G0rrfEtWALv255NKgdxzng&s=19 Da yawa dai sun bayyana abinda budurwar ta aikata a matsayin rashin da'a.
Ba zamu yadda a saka shari’ar Musulunci a cikin tsarin kudin mulkin Najeriya ba>>Inji Lauya Kola Alapinni

Ba zamu yadda a saka shari’ar Musulunci a cikin tsarin kudin mulkin Najeriya ba>>Inji Lauya Kola Alapinni

Duk Labarai
Lauya Kola Alapinni ya aikewa da ofishin kakakin majalisar dattijai, Godswill Akpabio cewa basu amince da saka shari'ar Musulunci cikin kudin tsarin mulkin Najeriya ba. Yayi hakan ne bayan kudirin dokar da dan majalisa Aliyu Bappa Misau ya gabatar a gaban majalisar cewa ya kamata a saka shari'ar Musulunci a tsarin kasuwanci da kwangila da sauransu. An yi muhawara sosai a farfajiyar majalisar kan lamarin inda hakan ya jawo cece-kuce. Lauyan ya kawo misali da cewa a kwanakin baya an rika kisa da kama wasu da suke aikata abubuwan da suka sabawa shari'ar Musulunci a Arewa inda yace su a kudu ba zasu akince da hakan ba.