Friday, February 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Hotuna: Ganin Jarumin Fim Din Hausa, Haruna Talle Maifata A Wajen Sana’ar Jari Bola Ta Jawo Cece-Kuce A Kafar Sadarwa

Hotuna: Ganin Jarumin Fim Din Hausa, Haruna Talle Maifata A Wajen Sana’ar Jari Bola Ta Jawo Cece-Kuce A Kafar Sadarwa

Duk Labarai
Ganin Jarumin Fim Din Hausa, Haruna Talle Maifata A Wajen Sana'ar Jari Bola Ta Jawo Cece-Kuce A Kafar Sadarwa. Wasu da suke cin karo da bidiyon sa a bakin sana'ar ta jari bola, har cewa suke kawai yana yi ne domin ya jawo cece-kuce ko kuma neman karin followers, amma ba gaskiya bane. Yayin da wasu kuma suke zargin cewa fim ne kawai yake yi, domin daukakar sa a fim ta fi karfin ya yi harkar jari bola.
Shahararren Dan Ťa’àďdar Nan Da Ya Addabi Ýankunan ‘Yar Tashar Sahabi, Hanyar Dansadau Zuwa Magami Ya Bakunci Ĺahira, A Daidai Lokacin Da Ya Hadu Da Fushin Wasu Fusatattun Jaruman ‘Yan Sakai

Shahararren Dan Ťa’àďdar Nan Da Ya Addabi Ýankunan ‘Yar Tashar Sahabi, Hanyar Dansadau Zuwa Magami Ya Bakunci Ĺahira, A Daidai Lokacin Da Ya Hadu Da Fushin Wasu Fusatattun Jaruman ‘Yan Sakai

Duk Labarai
Daga Imam Murtadha Gusau Wasu jajirtaccin matasa 'yan sakai wadanda suka sadaukar da rayuwar su tare da lokacin su, wurin kariyar al'ummah, sune suka farmaki Kacallah Black tare da tawagar yaran shi, a daidai lokacin da suka samu labarin cewa shararren dan ta'adda Black ya fito zai je wurin wata aika-aika, an samu nasarar kashe Black da yaran shi akalla kusan su 10, a wani yanki na dajin mai tashi dake yamma ga 'Yar Tashar Sahabi dake kan hanyar Dansadau, an samu nasarar kwato mashuna da bindigogi tare da alburusai na wannan dan ta'addar da na yaran shi. Rahotannin da suke zo muna daga mazauna yankin 'Yar Tashar Sahabi, suna nuni da cewa wannan gagarumar nasara ce aka samu domin wannan dan ta'addar shine ya addabi yankin hanyar Dansadau zuwa Magami da kuma wasu bangarora na yankunan....
Kalli Bidiyon tsiraicin hafsat baby na 2 ya fita shima anata Allah wadai

Kalli Bidiyon tsiraicin hafsat baby na 2 ya fita shima anata Allah wadai

Jaruman Tiktok, Nishadi
Bayan Bidiyon farko da ya nuna Jarumar Tiktok Hafsat Lawancy tsirara tana wasa da kanta, Wani Bidiyon nata ya sake fita. A wannan karin shima bidiyo ne na nuna tsiraici amma baikai na farkon muni ba saboda tana sanye da kaya. Saidai duk da haka abin ya dauki hankula inda akai ta Allah wadai. Tuni dai hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama Hafsat tare da wasu 'yan mata kan lamarin. Shugaban Hukumar Hisbah na Kano. Malam Aminu Ibrahim Daurawa ya tabbatar da kamun na Hafsat. Kalli Sabon Bidiyon anan

Hezbollah ta ce ta harba makaman roka zuwa kudancin Isra’ila

Duk Labarai
Hezbollah ta harba gomman rokoki zuwa kudancin Isra'ila, a cewar ƙungiyar a wata sanarwa. Ta ce ta far wa shingayen sojoji da kuma wuraren ajiye makamai ta hanyar amfani da makamai masu linzami,a wani matsayin martani ga hare-haren da Isra'ilar ta kai kudancin ƙasar. A wata sanarwa ta daban, dakarun tsaron Isra'ila (IDF), sun ce an harba rokoki aƙalla 35 daga Lebanon kuma hakan ya shafi shingayensu. An jikkata wani mutum mai shekara 50 a yankin Galilee, a cewar sojoji Isra'ila. Sanarwar ta ƙara da cewa sojin saman ƙasar sun kakkaɓo rokoki da dama da Hezbollah ɗin ta harba yayin da wasu kuma suka yi lahani a wasu yankuna kusa da garin Ami'ad.
Daga cikin Naira Biliyan 13 da aka mana Alkawari na tallafi daga mutane daban-daban, Naira Biliyan 4.5 kadai suka shigo hannunmu>>Inji Gwamna Zulum

Daga cikin Naira Biliyan 13 da aka mana Alkawari na tallafi daga mutane daban-daban, Naira Biliyan 4.5 kadai suka shigo hannunmu>>Inji Gwamna Zulum

Duk Labarai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa ya zuwa ranar Lahadin da ta gabata, gwamnatin jihar ta karɓi kusan naira biliyan huɗu da rabi daga cikin fiye da naira biliyan 13 da aka yi musu alƙawari a matsayin tallafi ga waɗanda ibtila'in ambaliya ya shafa a Maiduguri. "...naira 4,441,494,902.81 ne suka shigo hannunmu daga cikin alƙawuran N13,195,500,000 da aka yi mana. Za mu ci gaba da sanar da jama'a duk lokacin da aka samu ƙarin shigowar kuɗi" In ji gwamna Zulum. Farfesa Zulum ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kafa kwamitin mutum 35 da zai kula da raba wannan tallafi ga waɗanda al'amarin ya shafa. Wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Bukar Tijjani ya fitar, ya wallafa a shafin X na gwamna Zulum, gwamnan ya ce kwamitin zai ƙunshi wakilai daga hukumomi da ...