Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kasar Amurka ta sassauto kan zargin Mhuzghunawa Kiristoci da tace ana yi a Najeriya bayan haduwa da wakilan Gwamnatin Tarayya
Wakilin Amurka ya bayyana cewa kasarsa ta sassauto kan zargin Khisan Kyiyashi da tace anawa Kiristoci a Najeriya.
Hakan na zuwane bayan ganawar da wakilan kasar Amurkar suka yi da wakilan Gwamnatin Najeriya.
A yanzu kasar Amirkar ta yadda da cewa kowane bangare na musulmi da Kirista na fuskantar wannan barazana ta tsaro.
https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1991475623479636137?t=Q4V7EXCctJ9XAW0w3TKElA&s=19
Babban me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro malam Nuhu Ribadu ne ya jagoranci tawagar wakilan Gwamnatin Najeriyar a ganawar da kasar Amurka.








