Wednesday, February 18
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Yanda wasu yara suka kwaikwayi bikin ‘yar Gidan Hafsat Idris, hadda Shafa Wali

Kalli Bidiyon: Yanda wasu yara suka kwaikwayi bikin ‘yar Gidan Hafsat Idris, hadda Shafa Wali

Duk Labarai
Wasu yara matasa sun kwaikwayi bikin 'yar gidan Tauraruwar fina-finan Hausa, Hafsat Idris hadda Shafa Wali aka gani a ciknsu. Yaran sun yi kwalliya ta barkwanci inda kuma suka rika kwaikwayar duk wani abu da aka yi a bikin. Abin ya nishadantar. https://www.tiktok.com/@0noorr/video/7588205776087338260?_t=ZS-92Zo5nxgK9I&_r=1 https://www.tiktok.com/@0noorr/video/7587928751569161493?_t=ZS-92ZoTIhyNBx&_r=1 https://www.tiktok.com/@heedaya1/video/7587858602304589077?_t=ZS-92ZoZiBCLjt&_r=1
Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda shima wani dan majalisa daga jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa

Duk Labarai
Shima wani dan majalisa a jihar Kebbi ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa bayan da ya je ziyara. An ga mutane sun yi dandazo suna jiransa inda suke cewa basaso yayin da ake shirin fitowa dashi daga cikin wani daki. https://twitter.com/jrnaib2/status/2004831915925537199?t=ogfNr6ZegD2Azc0DsEUomA&s=19 A baya dai 'yan majalisa a jihar Kaduna da Jihar Zamfara sun sha Abin Kunya a hannun mutanensu.
Wannan leshin da kuke gani a jikina, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi>>Inji Lizzy Anjorin

Wannan leshin da kuke gani a jikina, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi>>Inji Lizzy Anjorin

Duk Labarai
Tauraruwar Kafafen sadarwa, Lizzy Anjorin ta bayyana cewa, Leshin dake jikinta ake gani tana sakawa, Naira Miliyan 50 ake sayar dashi. Ta bayyana hakane yayin da suke takun saka ita da abokiyar sana'arta, Iyabo Ojo. Ta tambayi cewa shin Iyabo Ojo ta taba saka irin wannan leshin? https://twitter.com/dammiedammie35/status/2004847639553343868?t=7_G97NGui5F28NXSRXMKuw&s=19
Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Duk Labarai
Fasto Ebo Noah na kasar Ghana wanda yace an masa wahayin wai za'a yi tashin qiyama ranar Kirsimeti yace ranar kawai aka gaya masa banda shekarar. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan da ranar Kirsimeti ta zo ta wuce amma ba'a yi tashin Qiyamar ba inda wasu suka fara kiransa da makaryaci. https://www.tiktok.com/@jakebeatzgh/video/7587152814820855060?_t=ZS-92ZPDyqfn4S&_r=1
Kalli Bidiyon:Wallahi da ka shiga Dariqar Tijjaniyya gara ka shiga kungiyar Lhùwàdy>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon:Wallahi da ka shiga Dariqar Tijjaniyya gara ka shiga kungiyar Lhùwàdy>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malam Dr. Hussain Kano ya bayyana cewa da mutum ya shiga Darikar Tijjaniyya gara ya shiga Kungiyar Luwadi. Ya bayyana cewa dalili shine me aikata zina da luwadi yana neman shiriya saboda yasan ba akan daidai yake ba. Amma Dan Darika yana abinshi ne akan addini ya kawo sabon abu yana karawa akan wanda annabi ya kawo, yace kuma hakan na fitar da mutum daga Musulunci. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7588239550590324024?_t=ZS-92ZL8rLbdUf&_r=1
Kai Duniya ina zaki damu? Kalli Bidiyon yanda aka yi hira da wata ma’aikaciyar Mutuware inda tace masu sayar da abinci da shahararrun mutane na zuwa ta wanke kudin Gawa ta basu ruwan

Kai Duniya ina zaki damu? Kalli Bidiyon yanda aka yi hira da wata ma’aikaciyar Mutuware inda tace masu sayar da abinci da shahararrun mutane na zuwa ta wanke kudin Gawa ta basu ruwan

Duk Labarai
Wata ma'aikaciyar mutuware ta bayyana yace take sayar da ruwan wankin Gawa. Tace yawanci masu kudi da masu sayar da abinci da sauransu ne ke zuwa su sayi ruwan wankin gawar dan neman Duniya. Tace neman kudi ne yasa ta take wannan bakar sana'a. https://twitter.com/General_Somto/status/2004584482272403942?t=wkLyTkthCWwEoinzjw3zqg&s=19
Yawan kudin da hukumar Kwastam ta tarawa Shugaba Tinubu a shekaru 2, sun fi yawan wanda Kwastam din suka tarawa shugaba Buhari a cikin shekaru 8

Yawan kudin da hukumar Kwastam ta tarawa Shugaba Tinubu a shekaru 2, sun fi yawan wanda Kwastam din suka tarawa shugaba Buhari a cikin shekaru 8

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana yawan kudaden da Hukumar kwastam suka tarawa shugaba Muhammadu Buhari da kuma wanda suka tarawa shugaba Tinubu. Rahoton ya nuna cewa yawan kudaden shigar da Kwastam suka tarawa shugaba Buhari sun kai sama da Naira Tiriliyan 1,400 a cikin shekaru 8 A yayin da shi kuma Tinubu a cikin shekaru 2 kaca Kwastam din sun tara masa kudin shiga sama da Naira Tiriliyan 1,700. Q2 2016: N46.09bn Q2 2017: N139.59bn Q2 2018: N157.62bn Q2 2019: N199.36bn Q2 2020: N195.82bn Q2 2021: N275.81bn Q2 2022: N385.79bn Q2 2023: N326.74bn Q2 2024: N727.12bn Q2 2025: N961.14bn