Thursday, December 25
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Wata Kungiyar Yarbawa ta yi kira ga Shugaban Amurka, Donald Trump ya tursasa Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya kai jami’an tsaro maboyar tsageran Daji

Wata Kungiyar Yarbawa ta yi kira ga Shugaban Amurka, Donald Trump ya tursasa Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya kai jami’an tsaro maboyar tsageran Daji

Duk Labarai
Wata kungiyar yarbawa me suna Ìgbìnmó Májékóbájé Ilé-Yorùbá ta yi kira ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump da ya tursasa malamin addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya kai jami'an tsaro maboyar 'yan Bindiga. Kungiyar tace tunda Sheikh Gumi ya iya kai 'yan jarida da sauransu irin wannan maboya kuma yana kare 'yan Bindigar, ya kamata a tasa shi gaba ya kai jami'an tsaro maboyarsu. Shugaban kungiyar, Olusola Badero ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar inda ya bayyana takaici kan yanda ake ganin 'yan siyasa na yin sulhu da 'yan Bindigar a Arewa. Yace ya kamata a kama Sheikh Gumi dan yana da hannu a lamarin.
Sheikh Sani Rijiyar Lemu ya yi kira ga shugaba Tinubu ya sauke shugaban hukumar zabe, INEC

Sheikh Sani Rijiyar Lemu ya yi kira ga shugaba Tinubu ya sauke shugaban hukumar zabe, INEC

Duk Labarai
Babban malamin addinin islama, Sheikh Sani Rijiyar Lemu yayi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke shugaban hukumar zabe me zaman kanta. Yace shugaban hukumar zaben kasancewarsa mutum dake da fenti na nuna kiyayya ga Musulmai, ba'a tunanin zai yi adalci a zabe. Yace kuma Adalci shine idan aka nadawa mutane shugaba suka ce basa sonshi, a saukeshi saboda samun Maslaha. https://twitter.com/A_Y_Rafindadi/status/1989972505570972141?t=HB7CKxkAjwCbJQ7fhWxQmA&s=19
Ya zama wajibi a saki Sheikh Abdukjabbar, inji Sowore ya sha Alwashin yin fafutuka dan ganin an saki Malamin

Ya zama wajibi a saki Sheikh Abdukjabbar, inji Sowore ya sha Alwashin yin fafutuka dan ganin an saki Malamin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa kuma mawallafin jaridar Sahara reporters sannan dan fafutuka, Omoyele Sowore ya ce dole ne a saki Sheikh Abduljabbar. Ya bayyana hakane a shafinsa na X inda yace rashin adalci ne ci gaba da tsare malam Abduljabbar. https://twitter.com/YeleSowore/status/1989997136230912471?t=k7retA5osOBglg5PlnrPZw&s=19 Malam Abduljabbar na fuskantar hukunci ne bayan samunsa da laifin yin batanci ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). A baya, Sowore yayi fafutu...
Sam bana jin dadin Abinda ke faruwa a kasarnan, duk sanda naji labarin an Shekyen mutane sai na zubar da hawaye>>Inji Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio

Sam bana jin dadin Abinda ke faruwa a kasarnan, duk sanda naji labarin an Shekyen mutane sai na zubar da hawaye>>Inji Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa baya jin dadin abinda ke faruwana kasarnan. Yace Gwamnatin tarayya ce ke da alhakin samar da tsaro a kasarnan, babu wani bako daga kasar waje da zai zo ya iya samar da tsaro a Najeriya. Akpabio ya bayyana hakane a Jos yayin karbar wasu mutane da suka koma jam'iyyar APC. Yace yana fatan Allah ya taimakesu su da suke tare da gwamnatin tarayya su samu su sauke nauyin dake kansu na son kawo zaman Lafiya a jihar Filato.
Kalli Bidiyo: Wata mata a jihar Edo ta rigamu gidan gaskiya suna tsaka da aikata Alfaasha da wani dan Arewa da ya je Chirani garin

Kalli Bidiyo: Wata mata a jihar Edo ta rigamu gidan gaskiya suna tsaka da aikata Alfaasha da wani dan Arewa da ya je Chirani garin

Duk Labarai
Wata mata me suna Iye a jihar Edo ta rigami gidan gaskiya yayin da take tsaka da aikata Afasha da wani dan Arewa da ya je chirani garin. Matar dai ta kira dan arewar ne ya share mata gida inda daga nan ta gayyaceshi zuwa dakinta. A ya biya mata bukata inda tace masa ya dawo gobe. Kamin a koma ya je ya nemi maganin karfin maza ya sha inda yana tsaka da aikatawa matar ta rigamu gidan gaskiya. https://www.tiktok.com/@aphroditegirr/video/7570733159655034133?_t=ZS-91RifvbW1dR&_r=1
Kalli Bidiyon: Inda wata matar aure ke bada labarin cewa abokin aikinda a ofis da suke aikata alfasha tare yafi mijinta iya sarrafa mace

Kalli Bidiyon: Inda wata matar aure ke bada labarin cewa abokin aikinda a ofis da suke aikata alfasha tare yafi mijinta iya sarrafa mace

Duk Labarai
Wata mata dake aikata Alfasha da wani Farfesa a wajan aikinta ta bayyana cewa yafi mijinta iya romance watau sarafa jikin mace. Ta gayawa malam hakane a yayin da take neman shawara saboda tana son tuba saboda abin ya isheta. Malam da kansa ne yake bayar da labarin. Saidai yace bayan wata daya, ya sake tambayar ta ko sun sake aikaya alfashar da Farfesan? Tace masa eh sun yi sau daya. https://www.tiktok.com/@abdulyellow11/video/7572481112505683208?_t=ZS-91RhHMdPpq5&_r=1
Kai Duniya Kalli Bidiyon manyan mutane da aka kama sanye da malunmalun suna shatar waya a masallaci>>

Kai Duniya Kalli Bidiyon manyan mutane da aka kama sanye da malunmalun suna shatar waya a masallaci>>

Duk Labarai
Wannan wasu mutanene da rahotanni suka ce an kamasu a masallaci da yunkurin satar waya. Abin takaici shine gasu ba yara ba kuma su rasa inda zasu yi satar sai a Masallaci. Bidiyonsu ya yadu sosai inda ake ta Allah wadai wasu kuma na musu Addu'ar shiriya. https://twitter.com/Aboki_Nagari/status/1989768372352176248?t=YfqG03zi_xPwpdOgccwMow&s=19
APC kamar Jirgin Annabi Nuhu(AS) ne duk Wanda bai shigo ba ba zai tsira ba>>Inji Gwamnan Nasarawa

APC kamar Jirgin Annabi Nuhu(AS) ne duk Wanda bai shigo ba ba zai tsira ba>>Inji Gwamnan Nasarawa

Duk Labarai
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa, jam'iyyar APC kamar Jirgin Annabi Nuhu(AS)take. Ya bayyana hakane a ranar Asabar wajan karbar wasu sabbin 'yan siyasa da suka shiga jam'iyyar ta APC. Yace Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya basu kudade masu yawa su yiwa mutane aiki shiyasa ma bai ga dalilin da zai hana a sake zaben Shugaba Tinubu a karo na biyu ba. Yace APC itace jirgin Annabi Nuhu kuma duk wanda bai shiga ba za'a barshi a baya.
Kalli Yanda aka gano wani Kirista da yayi amfani da hoton makabartar Musulmai da cewa Kiristane da aka Shyekye dan ya jawo hankalin kasar Amurka

Kalli Yanda aka gano wani Kirista da yayi amfani da hoton makabartar Musulmai da cewa Kiristane da aka Shyekye dan ya jawo hankalin kasar Amurka

Duk Labarai
Wannan hoton wata makabartar musulmai ce da wani Kirista yayi amfani da shi da nuna irin yanda a cewarsa aka kashe mutane da yawa a jihar Benue. Saidai musulmai da yawa sun ce wannan makabartar Musulmi ce. https://twitter.com/iambabangida_/status/1989723500848771543?t=rZWFLzzhU87whLXjREFbgA&s=19