
Ni Kirista ne amma bana murna da komawar dan Sheikh Nura Khalid kirsta.
Amma tunda abinda Allah ya kaddara kenan mun yadda
Sannan masu sukar Sheikh Nura Khalid ku daina, kuna ce mai malamin Arna to mun yadda mun karbeshi.
Kaf Najeriya babu fasto ko malami dake kira akan zaman lafiya kamarsa
Inji wannan Kiristan