Saturday, September 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Gwamnan jihar Jigawa ya saka hannu aka dauki gawar Sarkin Gumel ya dauki hankula

A wajan jana’izar Marigayi Sarkin Gumel, Alhaji Dr. Ahmad Muhammad Sani, an ga Gwamnan jihar Jigawa, Umar A. Namadi ya saka hannu an dauki gawar sarkin dashi.

Saidai da yawa na bayyana cewa ya dafa makarar ne kawai amma a zahiri bai dauki gawar ba.

Karanta Wannan  A jihar Borno ma an gurfanar da kananan yara a gaban kotu bisa zargin shiga Zanga-zanga da batawa gwamna Zulum Suna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *