
A wajan jana’izar Marigayi Sarkin Gumel, Alhaji Dr. Ahmad Muhammad Sani, an ga Gwamnan jihar Jigawa, Umar A. Namadi ya saka hannu an dauki gawar sarkin dashi.
Saidai da yawa na bayyana cewa ya dafa makarar ne kawai amma a zahiri bai dauki gawar ba.

A wajan jana’izar Marigayi Sarkin Gumel, Alhaji Dr. Ahmad Muhammad Sani, an ga Gwamnan jihar Jigawa, Umar A. Namadi ya saka hannu an dauki gawar sarkin dashi.
Saidai da yawa na bayyana cewa ya dafa makarar ne kawai amma a zahiri bai dauki gawar ba.