
Wata Baiwar Allah ta bayyana cewa, tana neman miji kuma duk me sonta ya fito ta yi masa Alkawarin Sadaki da Lefe.
Saidai tace amma duk wanda zai fito ya tabbatar zai iya ciyar da ita.

Wata Baiwar Allah ta bayyana cewa, tana neman miji kuma duk me sonta ya fito ta yi masa Alkawarin Sadaki da Lefe.
Saidai tace amma duk wanda zai fito ya tabbatar zai iya ciyar da ita.