Friday, July 31
Shadow

Bayanai sun fito kan dalilin da yasa Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna

A yau ne dai aka samu rahotanni masu cewa, Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya saki matrsa, Maimuna.

A Rahoton Premier Radio sun ruwaito cewa daya daga cikin dalilan da ake cewa Adam A. Zango ya saki matarsa saboda su shine wai tun kamin aure sun yi alkawarin babu haihuwa shi da matarsa.

Amma a yanzu matar na son haihuwa.

@premierradiong

Adam A Zango ya rabu da matashi, Maimuna Musa.

♬ original sound – Premier Radio 102.7 FM

Zuwa yanzu dai Adamu bai ce komai ba kan lamarin.

Karanta Wannan  'Yan Arewa da yawa na ta Tururuwa zuwa Gidan tsohon shugaban sojoji da shugaba Tinubu ya sauke, Janar Christopher Musa dan yi masa ban gajiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *