Friday, December 5
Shadow

Bidiyo: ‘Yan Najeriya kun bani Kunya, Mahaukaci ne kadai zai yi murna saboda rashin Buhari>>Inji Hassan Make-Up

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Tauraron Tiktok daga kasar Nijar, Hassan Make-Up ya bayyana cewa, ‘yan Najeriya sun bashi kunya kan murnar da suka rika yi ta rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.

Yace wane irin abune wannan?

Hassan Make-Up yace mahaukaci ne kadai zai rika murna da mutuwar wani.

Mutane da yawa ne suka fita kan titi suna murnar rasuwar Buhari.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon ganawar Sowore da Sheikh Abduljabbar a yayin da ya kai masa ziyara gidan yari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *