A karshe dai: Kotu ta bayar da Belin Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami
Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta bayar da belin tsohon Ministan shari'a Abubakar Malami.
Kotun ta bayar da belinsa bayan da a baya ta ki amincewa.
Sannan an daga ci gaba da sauraren shari'arsa sai nan da 5 ga watan Janairu.








