Wednesday, February 25
Shadow

Duk Labarai

Kasar Nijar ta dawo da ‘yan Najeriya 131 da suka je Chirani

Kasar Nijar ta dawo da ‘yan Najeriya 131 da suka je Chirani

Duk Labarai
Hukumar bayar da agaji ta kasa, NEMA ta karbi 'yan Najeriya 131 da suka fito daga kasar Nijar wanda aka dawo dasu bisa son ransu. Mutanen sun je Chirani ne kuma an dukosu daga garin Agadez, Niger Republic zuwa Najeriya. Hukumar tace ranar Alhamis, 30th October, 2025 ne aka dawo da 'yan Najeriya a filim Malam Aminu Kano dake Kano. Hukumar kula da shige da fici ta kasa, NIS ta dauki bayanan mutanen da aka dawo dasu din inda kuma aka basu abubuwan kula kamar abinci da sauransu.
Matar Rarara, A’ishatulhumaira ta aikawa Baana sammace inda tace ya mata Qazafin yin mu’amala da maza ciki hadda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Matar Rarara, A’ishatulhumaira ta aikawa Baana sammace inda tace ya mata Qazafin yin mu’amala da maza ciki hadda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, matar Rarara, Aishatulhumaira ta aikewa da abokin aikinta kuma dan Tiktok, Baana sammace daga ofishin DSS. Aisha ta kai korafin cewa, Baana ya wallafa Bidiyon inda ya mata Qazabin yin ma'amalar da bata dace ba da maza ciki hadda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Sannan tace a cikin Bidiyon ya zargi mijinta da aikata Alfasha da matan mutane. Tace wannan ba karamin abu bane musamman ma saka sunan shugaban kasa a ciki wanda tace zai iya haifar da mat...
Ina soyayya da ‘Yan matan Fim Amma ba zan iya aurensu ba>>Inji Tauraron fina-finan Hausa, Anfara

Ina soyayya da ‘Yan matan Fim Amma ba zan iya aurensu ba>>Inji Tauraron fina-finan Hausa, Anfara

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Anfara ya bayyana cewa yayi soyayya da 'yan matan fim da yawa amma ba zai iya aurensu ba. Ya bayyana hakane a hirar da Hadiza Gabon ta yi dashi inda yace yana fara soyayya dasu ne dan ya fahimci halinsu amma daga baya sai ya ga ba zai iya aurensu ba. Ya bayyana cewa daya daga cikin dalilansa shine yana son auren macen da zata iya hakura dashi kadai a matsayin mijinta. https://www.tiktok.com/@misspreety48/video/7567133094801640724?_t=ZS-910klkMGpYe&_r=1
Da Duminsa:Kotu ta kwace kujerar dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara bayan da ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC

Da Duminsa:Kotu ta kwace kujerar dan majalisar wakilai daga jihar Zamfara bayan da ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa APC

Duk Labarai
Babbar Kotun tarayya dake Abuja ta kwace kujerar dan majalisar wakilai, Abubakar Gummi bayan da ya bar jam'iyyar PDP zuwa APC Abubakar Gummina wakiltar mazabun Gummi/Bukkuyum ne a majalisar wakilai ta tarayya. Mai shari'a, Obiora Egwuatu ne ya yanke wannan hukunci inda yace kada kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas ya sake kallon Abubakar Gummi a matsayin dan majalisar. Hakanan alkalin ya kuma baiwa hukumar zabe me zaman kanta INEC umarnin sake shirya wani zabe dan cike gurbin dan majalisar nan da kwanaki 30.
Duk da Jhuyin mulkin bai faru ba, ji yanda ministan kudi, Wale Edun ya yanke jiki ya Fhadi sumamme bayan da ya ga sunansa cikin wadanda sojojin da suka Shirya yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki zasu Shekye

Duk da Jhuyin mulkin bai faru ba, ji yanda ministan kudi, Wale Edun ya yanke jiki ya Fhadi sumamme bayan da ya ga sunansa cikin wadanda sojojin da suka Shirya yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki zasu Shekye

Duk Labarai
A kwanakin da suka gabata ne Ministan Kudi, Wale Edun ya kwanta rashin lafiya inda har ta kai ga an kaishi kasar Ingila dan ya ga Likitocin sa. Sahara reporters sun ce yanke jiki yayi ya fadi saidai gwamnati ta musanta hakan amma daga baya Gwamnatin ta tabbatar da rashin lafiyar ministan. A yanzu sabon Labari da Sahara reporters din suka samu shine cewa, Ministan Kudin, ya ga sunanshi a cikin jerin sunayen wadanda sojojin da suka shirya juyin mulki zasu kashene, abinda ya firgitashi kenan ya yanke jiki ya fadi sumamme. Rahotan yace Wale Edun shine Mutum na 4 a cikin jerin wadanda Sojojin da suka shirya Jhuyin mulkin suka so shekyewa.
Da Duminsa: Sojoji 2 cikin wadanda akw zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki sun tsere an nemesu an rasa

Da Duminsa: Sojoji 2 cikin wadanda akw zargi da yunkurin yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki sun tsere an nemesu an rasa

Duk Labarai
Rahotanni sun ce 2 daga cikin sojojin da ake zargi da yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Jhuyin mulki sun tsere. Jaridar Cable ce ta ruwaito labarin inda tace cikinsu akwai JM Ganaks wanda ke da mukamin Major da lambar aiki N/14363 sannan yana aiki ne a Jaji. Sannan akwai G Binuga wanda shi kuma Captai ne me lambar aiki N/167722 wanda dan Asalin jihar Taraba ne. Thecable tace zuwa yanzu akwai sojoji 30 da ake tsare dasu ake tuhumarsu bisa zargin yunkurin yin Jhuyin mulkin.