Najeriya ta zo ta daya cikin kasashen Duniya da mutane suka fi shan wahalar rayuwa
An fitar da jadawalin kasashen da mutane suka fi shan wahalar rayuwa a Duniya kuma Najeriya ce ta zo ta daya.
Ga Jadawalin kasashen kamar haka:
Nigeria
Bangladesh
Venezuela
Sri Lanka
Egypt
Iran
Peru
Vietnam
Philippines
Lebanon
Kenya
Indonesia
Pakistan
Albania
Thailand








