Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Anya Rarara ba Asiri yawa A’isha Humaira ta yadda ta aureshi ba?>>Inji Ummi Bamaiyi

Kalli Bidiyo: Anya Rarara ba Asiri yawa A’isha Humaira ta yadda ta aureshi ba?>>Inji Ummi Bamaiyi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata 'yar Tiktok me suna Ummi Bamaiyi ta bayyana ra'ayinta akan Sabbin hotunan Dauda Kahutu Rarara da matarsa, A'isha Humaira. Ta bayyana cewa, ita a tunaninta akwai yiyuwar Rarara Asiri yawa A'isha Humaira ta yadda ta aureshi. Saidai bayan ta gama sukar tata, ta yi fatan itama Rarara ya aureta. https://www.tiktok.com/@ummimamabamaiyisa/video/7532645228377885958?_t=ZS-8ySlDoE1Vbt&_r=1 Hotunan ma'auratan dai sun dauki hankula inda akai ta yaba musu.
Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda Mamakon ruwan sama ya haifar da anbaliyya a Maiduguri

Kuma Dai: Kalli Bidiyon yanda Mamakon ruwan sama ya haifar da anbaliyya a Maiduguri

Duk Labarai
Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno sun tsere daga gidanjensu bayan wata mummunar ambaliya ta auka wa wasu sassan birnin sakamakon ruwan sama mai ƙarfin gaske. Rahotonni daga birnin sun ce lamarin ya shafi unguwannin Damboa road da Moduganari Ngomari da Bulunkutu Abuja da sauransu. An dai wayi gari da mamakon ruwan sama a faɗin birnin, lamarin da ya haifar da ambaliyar. A shekarar da ta gabata ne aka samu wata mummunar ambaliya da ta raba fiye da mutum miliyan guda da muhallansu a birnin na Maiduguri. https://www.tiktok.com/@._cbn/video/7532832958030351672?_t=ZS-8yShc7SinaK&_r=1
David Mark: ADC ba za ta lamunci kakaba ƴan takara ko cin amanar jam’iyya ba

David Mark: ADC ba za ta lamunci kakaba ƴan takara ko cin amanar jam’iyya ba

Duk Labarai
Shugaban rikon kwarya na jam’iyyar ADC, David Mark, ya bayyana cewa jam’iyyar ba za ta lamunci kakaba ‘yan takara , cin amanar jam’iyya ko rashin da’a ba a karkashin jagorancinsa. A yayin taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) na jam’iyyar da aka gudanar a Abuja, David Mark ya sha alwashin jagorantar ADC da gaskiya, adalci da dimokuradiyya. Ya jinjinawa tsohon shugaban jam’iyyar, Ralph Nwosu, bisa jajircewarsa da hidimar da ya yi. Mark ya bayyana cewa jam’iyyar ta ware kashi 35 cikin 100 na mukaman shugabanci ga mata, tare da kudurin bai wa matasa ‘yan kasa da shekara 40 mukamai. Ya kuma bayyana cewa sabon shugabancin jam'iyyar na kasa zai sake duba kundin tsarin mulki da manufofin jam’iyyar domin su dace da bukatun ‘yan kasa. Ya kara da cewa jam’iyyar za ta kafa kwamiti...
Da Duminsa: ‘Yan kasuwar Man fetur sun rage farashi suna sayar da man kasa da farashin Dangote

Da Duminsa: ‘Yan kasuwar Man fetur sun rage farashi suna sayar da man kasa da farashin Dangote

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, 'yan kasuwar Man fetur sun rage farashin man fetur dinsu inda suke sayar dashi a farashi kasa da yanda matatar man Dangote ke sayarwa. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Dangoten yayi kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya hana shigo da man fetur daga kasashen waje. Jaridar Punchng ta ruwaito cewa, 'yan kasuwar na sayar da man a farashin 860 akan kowace lita yayin da Dangote kuma ke sayarwa akan 865 zuwa 875 akan kowace lita. Shugaban kungiyar 'yan kasuwar man fetur ta IPMAN, Chinedu Ukadike ya tabbatar da rage farashin inda yace hakan na nuna kyawun kasuwa. Yace yana kira ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da kada ya saurari kiran da Dangote ke yi na cewa ya hada shigo da man fetur din daga kasashen waje.
Shugaba Tinubu ya nada lumode Samuel Adeyemi a matsayin sabon shugaban Hukumar kwana-kwana

Shugaba Tinubu ya nada lumode Samuel Adeyemi a matsayin sabon shugaban Hukumar kwana-kwana

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya nada lumode Samuel Adeyemi a matsayin sabon shugaban hukumar kwana-kwana masu kashe Gobara ta kasa. Lumode zai fara aiki ne ranar August 14, 2025 a matsayin sabon shugaban hukumar. Hakan na zuwane yayin da shugaban hukumar na yanzu, Engr. Abdulganiyu Jaji ke shirin zauka ya ajiye aiki bayan kaiwa shekarun ritaya watau shekaru 60.
Shugaba Tinubu na nuna tausai sosai a mulkinsa>>Inji Kashim Shettima

Shugaba Tinubu na nuna tausai sosai a mulkinsa>>Inji Kashim Shettima

Duk Labarai
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na nuna tausai sosai a mulkinsa. Ya bayyana hakane a wajan taron da aka gudanar a Arewa House dake Jihar Kaduna. Kashim Shettima wanda me baiwa shugaban kasa shawara kan ayyuka na musamman, Dr Aliyu Modibbo Umar, ya wakilta a wajan taron da aka yi na kwanki biyu, ya bayyana cewa shugaban kasar ya kawo ayyukan ci gaba sosai. Ya bayar da misali a bangaren Ilimi inda yace shugaba Tinubu ya samarwa 'ya'yan talakawa damar karatu inda aka rika bayar sa bashin karatu. Yace daga baya da aka ga cewa, Guarantor da kuma kayyade yawan samun mutum kamin a bashi bashin zai zo da matsala sai aka dakatar da hakan aka rika baiwa daliban bashin kai tsaye.
Kalli Sabon Bidiyo: A karshe dai Ummi Nuhu ta fito da kanta ta fadi kuskuren da ta yi da ya jefata a wahalar rayuwa

Kalli Sabon Bidiyo: A karshe dai Ummi Nuhu ta fito da kanta ta fadi kuskuren da ta yi da ya jefata a wahalar rayuwa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta fito ta bayyana dalilin da yasa ta fada wahalar rayuwar da aka ganta a ciki ake ta cece-kuce bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita. Ummi Nuhu a sabuwar hirar ta da Hadiza Gaon ta bayyana cewa, Babban Kuskuren da ta aikata shine a lokacin data samu dama, bata yiwa kanta tanadin komai ba, jin dadin rayuwa akai ta yi. Tace amma tana fatan jarumai mata musamman masu tasowa a yanzu zasu dauki darasi daga Ra...
Labarin cewa mun dakatar da El-Rufai tsayon shekaru 30 karyane, Munafurcin jam’iyyar APC ne>>Inji Jam’iyyar SDP

Labarin cewa mun dakatar da El-Rufai tsayon shekaru 30 karyane, Munafurcin jam’iyyar APC ne>>Inji Jam’iyyar SDP

Duk Labarai
Jam'iyyar SDP me doki inda tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya koma ta karyata labarin da yayi yawo sosai cewa, ta dakatar da El-Rufai tsawon shekaru 30. Kakakin jam'iyyar a jihar Kaduna, Hon. Darius Kurah ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai inda ya bukaci mutane su yi watsi da wanan magana. Yace wanda aka ce ya fitar da labarin me suna, Araba Rufus Aiyenigba wanda aka ce kakakin jam'iyyar SDP ne karyane bashine kakakin jam'iyyar SDP na kasa ba. Yace kuma abinda ake yadawa cewa, wai El-Rufai na munafurtar jam'iyyar SDP shima ba gaskiya bane.
Kalli Bidiyo: Wallahi ko kadan Ummi Nuhu bata ban Tausai ba, Mace ta wuce shekara 40 amma bata taba aure ba ai ba abin tausai bace>>Inji M Beauty

Kalli Bidiyo: Wallahi ko kadan Ummi Nuhu bata ban Tausai ba, Mace ta wuce shekara 40 amma bata taba aure ba ai ba abin tausai bace>>Inji M Beauty

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me Tiktok, M. Beauty ta bayyana cewa, ko kadan bata Tausayawa Ummi Nuhu ba. Tace Ummi bata yi amfani da damar da ta samu ba a rayuwa. Tace Ummi ta haura shekaru 40 amma ba ta taba aure ba kuma bata taba haihuwa ba. Ta kara da cewa kai ko da Hadiza Gabon ta kama hanyar tsufa. Kalli Bidiyon anan https://www.tiktok.com/@mgombe55/video/7532783849781218616?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=753278384...