Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Ban yafe ba Allah ya mana Hisabi tsakanin mu da kai>>Inji Hadimin Buhari, Bashir Ahmad bayan da aka zargeshi da siyasantar da Rashin Buhari

Ban yafe ba Allah ya mana Hisabi tsakanin mu da kai>>Inji Hadimin Buhari, Bashir Ahmad bayan da aka zargeshi da siyasantar da Rashin Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hadimin tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari watau Bashir Ahmar yawa wani da ya zargeshi da siyasantar da mutuwar Buhari da cewa, Allah ya isa. Bashir Ahmad dai ya wallafa damuwa kan yanda wasu jam'iyyun siyasa suka fara siyasantar da mutuwar Buhari inda yace hakan bai dace ba yayin da ko kwanaki 7 ba'a yi da mutuwar Buharin ba. Saidai a martanin da wani ya masa yace "Kaima fa Bashir wallahi baka respecting mutuwar buhari kawai foarming engagement kake which is very un...
Bayan Kwana 7 da rashin Buhari, Sarkin Daura Umar Farouk Umar ya ce mazabar Daura Tinubu ne zabinmu a 2027

Bayan Kwana 7 da rashin Buhari, Sarkin Daura Umar Farouk Umar ya ce mazabar Daura Tinubu ne zabinmu a 2027

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me martaba Sarkin Daura, Umar Farooq Umar ya bayyana cewa a mazabar Daura shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zabinsu a zaben 2027. Ya bayyana hakane yayin da matar shugaban kasar, Oluremi Tinubu ta je fadarshi dan mika sakon ta'aziyya gareshi. Uwargidan tsohon shugaban, A'isha Buhari ce ta jagoranci tawagar data hada da ministoci da matan gwamnoni da matar shuwagabannin tsaro zuwa fadar sarkin Dauran inda akawa Buhari addu'a. Hakanan sun je kabarin Buharin inda a camma aka m...
JANA’IZA: Marigayi Muhammadu Buhari Bai Taɓa Girmãma Køwa Kamar Yadda Shugaba Tinubu Ya Girmama Shi ba –Inji Shehu Sani

JANA’IZA: Marigayi Muhammadu Buhari Bai Taɓa Girmãma Køwa Kamar Yadda Shugaba Tinubu Ya Girmama Shi ba –Inji Shehu Sani

Duk Labarai
JANA'IZA: Marigayi Muhammadu Buhari Bai Taɓa Girmãma Køwa Kamar Yadda Shugaba Tinubu Ya Girmama Shi ba –Inji Shehu Sani. Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ce babu wanda ya taba girmama tsohon shugaban kasa bayan mutuwarsa hatta shi kanshi margayi Muhammadu Buhari bai taba karrama kowa ba kamar yadda Bola Tinubu ya yi masa ba. Shehu Sani ya ce Tinubu ya halarci jana’izar Buhari, ya ayyana hutu, ya gana da iyalansa, ya gudanar da zaman majalisar zartarwa na musamman don girmama shi, sanan har ma ya sauya sunan jami’a duk don girmamawa ga margayi Buhari. "Abunda bai taba yiwa wani ba a lokacin rayuwarsa" Me zaku ce?
Kalli Bidiyo: Matashiya da aka kama saboda ta yi murnar rashin shugaba Buhari ta bada labarin abinda ya faru daga farko har karshe, hadda yanda aka ce ta chire kayanta gabaa daya, ta yi Tumbur a ofishin ‘yansanda

Kalli Bidiyo: Matashiya da aka kama saboda ta yi murnar rashin shugaba Buhari ta bada labarin abinda ya faru daga farko har karshe, hadda yanda aka ce ta chire kayanta gabaa daya, ta yi Tumbur a ofishin ‘yansanda

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matashiya me sunan Sister Zeerah wadda shahararriya ce a Tiktok ta bayar da labarin abinda ya faru da ita bayan da aka kamata a ofishin 'yansanda saboda ta yi murnar mutuwar Buhari. Tace har gida 'yansanda suka je suka dauko ta. Tace da suka je ofishin 'yansanda aka ce mata anata kiransu akan su dauki mataki akanta. Tace nan wani yayi ta zaginta, aka ce ta cire hijabinta, dama bata da dankwali, sai Hijabi da doguwar riga. Tace bayan ta cire hijabin kuma yace ta cire doguwar...
Kalli Bidiyon: A karshe dai An bayyana fuskar mijin Sadiya Haruna

Kalli Bidiyon: A karshe dai An bayyana fuskar mijin Sadiya Haruna

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A yayin da Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ke boye sabon mijin data aura. Wasu sun shiga sun fita sun samo Bidiyon mijin nata. Sadiya dai ta yi ta kokarin boye mijin nata amma da alama bata yi nasata. https://www.tiktok.com/@harissharshar9550/video/7528397297743416581?_t=ZM-8yAZwX5q6I2&_r=1
Kalli Bidiyo: Ta je Ka’aba Musamman tawa Shugaba Buhari addu’a

Kalli Bidiyo: Ta je Ka’aba Musamman tawa Shugaba Buhari addu’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan baiwar Allahn ta je dakin Ka'aba a kasar Saudiyya inda tawa tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari addu'a. https://www.tiktok.com/@ummadaboibrahim0/video/7528382011682196754?_t=ZM-8yAYWo3N4qc&_r=1
Kalli NEMAN DUNIYA: An Kama Ta Da Rana Tsaka Ta Zo Binne Wani Kulli A Cikin Makabàrtà

Kalli NEMAN DUNIYA: An Kama Ta Da Rana Tsaka Ta Zo Binne Wani Kulli A Cikin Makabàrtà

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} NEMAN DUNIYA: An Kama Ta Da Rana Tsaka Ta Zo Binne Wani Kulli A Cikin Makabàrtà
Bidiyo: Mutumin da ya yi ta fadar kalamai marasa dadi akan Buhari bayan rashinsa, ya fito ya bada hakuri yace bai san an masa Bidiyo ba

Bidiyo: Mutumin da ya yi ta fadar kalamai marasa dadi akan Buhari bayan rashinsa, ya fito ya bada hakuri yace bai san an masa Bidiyo ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan dattijon ya rika tsinewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan rasuwarsa. An ga Bidiyon sa yana cewa Allah ya tsinewa Buhari. Saidai bayan da bidiyon ya yadu sosai. https://www.tiktok.com/@s4704ii/video/7528196184901422341?_t=ZM-8yAWxTqY5mq&_r=1 An sake ganinsa ya fito yana bayar da hakuri. Inda kuma yawa shugaba Buhari Addu'ar Allah ya jikansa. https://www.tiktok.com/@usersadiqgentle/video/7527952658158619910?_t=ZM-8yAX16pMKwg&_r=1
Kalli Bidiyon: Ina nan kan maganata ta cewa Allah yana yafe laifin wanda aka ci hakkinsa ko da me hakkin vai yafe ba, Tsoratarwa ce malamai suke cewa Allah baya yafewa>>Asadussunnah

Kalli Bidiyon: Ina nan kan maganata ta cewa Allah yana yafe laifin wanda aka ci hakkinsa ko da me hakkin vai yafe ba, Tsoratarwa ce malamai suke cewa Allah baya yafewa>>Asadussunnah

Duk Labarai
Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya bayyana cewa yana nan kan bakansa na cewa, Allah na yafe hakki ko da me hakkin bai yafe ba. Yace malamai na tsoratarwa ne kawai da suke cewa ba'a yafewa. https://www.tiktok.com/@abdulnassergarba/video/7528147002509561093?_t=ZM-8yAUQBp7NAb&_r=1 Yace kuma yana da hujjoji akan hakan.