Friday, December 19
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Bayan rashin Buhari, Alaramma Ahmad Sulaiman ya masa Addu’ar Samun Rahama wajan Allah

Kalli Bidiyo: Bayan rashin Buhari, Alaramma Ahmad Sulaiman ya masa Addu’ar Samun Rahama wajan Allah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Babban Alaramma, Ahmad Sulaiman ya yiwa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari addu'ar neman gafara. Ko da a baya kamin ya ci zabe, Alaramma Ahmad Sulaiman ya yiwa tsohon shugaban kasar addu'o'in Nasara. https://www.tiktok.com/@sobman_fans_pantami/video/7527815001994743046?_t=ZM-8y9fwFat3ZA&_r=1
Kalli Bidiyo: Burina shine idan Allah ya min cikawa a kaini Daura a Binne kusa da kabarin Masoyina Buhari>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyo: Burina shine idan Allah ya min cikawa a kaini Daura a Binne kusa da kabarin Masoyina Buhari>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Wata matashiya masoyiyar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari ta bayyana cewa ita burin ta shine idan ta rasu a kaita a binne kusa da kabarin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a Daura. Ta bayyana cewa, Gaskiyarsa da sauran nagartarsa ce tasa take sonshi. https://www.tiktok.com/@salzee23/video/7527811179436084487?_t=ZM-8y9exmW3tNY&_r=1
Kalli Bidiyon yanda aka lakadawa wata data yi murnar rashin Shugaba Buhari na jaki sannan aka kaita Ofishin ‘yansanda

Kalli Bidiyon yanda aka lakadawa wata data yi murnar rashin Shugaba Buhari na jaki sannan aka kaita Ofishin ‘yansanda

Duk Labarai
Rahotanni nata yawo cewa, an kama Sister Zeerah shahararriyar 'yar Tiktok kuma 'yar Shi'a da ta yi murna da mutuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Bidiyo dake ta yawo na cewa, wata ce ta hadu da ita suka yi fada akan murnar mutuwar Buhari da ta yi sannan aka kaita ofishin 'yansanda. Kwana biyu ba'a ga ta hau Tiktok ba amma daga baya ta dawo. https://www.tiktok.com/@sdikko3/video/7528380316214496568?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7528380316214496568&source=h5_m&timestamp=1752917225&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm...
Kalli Subhanallahi Ana ta yada Bidiyon kirkira na AI dake nuna wai shugaba Buhari yayi mummunan karshe, Saidai mutane nata Allah wadai da fadar cewa hukuncin bawa na ga mahaliccinsa

Kalli Subhanallahi Ana ta yada Bidiyon kirkira na AI dake nuna wai shugaba Buhari yayi mummunan karshe, Saidai mutane nata Allah wadai da fadar cewa hukuncin bawa na ga mahaliccinsa

Duk Labarai
Wasu makiyan tsohon shugaba kasa, Marigayi Muhammadu Buhari na ta yada Bidiyon dake nuna cewa wai yana wuta. Bidiyon na nuna tsohon shugaban kasar yana tafiya zuwa cikin wuta ne. Saidai da yawa sun yi Allah wadai da hakan inda suke cewa, hakan bai dace ba dan hisabin bawa na ga mahaliccinsa babu wanda ya sani. Kalli Bidiyon anan https://www.tiktok.com/@don_freex/video/7527762758939495736?_t=ZM-8y9cFoF4A7E&_r=1
Da Duminsa: Za’a shigo da Albasa me yawa daga kasar Nijar wadda ake tsamanin zata sa farashin Albasa ya karye a Najeriya

Da Duminsa: Za’a shigo da Albasa me yawa daga kasar Nijar wadda ake tsamanin zata sa farashin Albasa ya karye a Najeriya

Duk Labarai
Rahotanni na cewa, 'yan Najeriya zasu iya samun saukin farashin Albasa saboda za'a shigo da Albasar daga kasar Nijar. Farashin Albasa ya tashi sosai a Najeriya inda aka rika sayar da babban buhunta akan Naira N26, 000 wanda a baya ake sayarwa akan Naira 18,000. Hakanan karamin buhun Albasar an rika sayar dashi akan Naira N19, 000 wanda a baya ana sayar dashi ne akan Naira N19, 000. Tashin farasin Albasar ya samo Asali ne daga matsalar tsaro da sauyin yanayi da sauransu.
Bidiyo: Sarkin Waka ya baiwa mutumin da yayi tattaki zuwa wajansa a kafa daga Legas Naira Dubu dari biyu amma mutumin ya raina kudin

Bidiyo: Sarkin Waka ya baiwa mutumin da yayi tattaki zuwa wajansa a kafa daga Legas Naira Dubu dari biyu amma mutumin ya raina kudin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} A baya ne dai wani mutum ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda aka ji labarin cewa wai ya taho a kafa tun daga Legas dan ya je ya ga Naziru Sarkin Wakar. An hadashi da yaron Sarkin Wakan inda ya rika masa Hidima ya kama masa otal aka ajiyeshi ya rika bashi abinci har zuwa ranar da suka hadu da sarkin Wakar. Saidai da ya tashi tafiya gida, ya nemi yaron sarkin wakar sai ya hadashi da Sarkin Wakan ya gaya masa cewa, zai tafi, inda yace yana zarginsa ne Sa...
Kalli Hotunan Tauraruwar fina-finan Hausa Mufeeda sun jawo cece-kuce sosai wani yace “Dan Allah a rika rufe Rufaida”

Kalli Hotunan Tauraruwar fina-finan Hausa Mufeeda sun jawo cece-kuce sosai wani yace “Dan Allah a rika rufe Rufaida”

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Princess Mufeeda wadda ta yi suna sosai a fim din kwana casa'in da tara ta wallafa hotunan murnar zagayowar ranar Haihuwarta. Da yawa sun tayata da murna. Saidai a gefe guda kuma an samu wadanda suka kula da shigar da ta yi inda suke cewa kayan sun nuna jikinta sosai. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":...
Bincike:Miliyan shidda ake biya a kullun a Asibitin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kwanta a Landan, Da yawa ‘yan kasar Ingila basa iya kwanciya a asibitin saboda tsadar sa

Bincike:Miliyan shidda ake biya a kullun a Asibitin da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kwanta a Landan, Da yawa ‘yan kasar Ingila basa iya kwanciya a asibitin saboda tsadar sa

Duk Labarai
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rasu a Asibitin London Clinic wanda da yawa da jin sunan sun dauka karamin Asibiti ne kamar yanda ake cewa Clinic a Najeriya. London Clinic na daya daga cikin manyan Asibitoci masu zaman kansu a kasar Ingila wanda ke duba manya mutane da suka hada da 'yan siyasa daga kasashe daban-daban na Duniya. Hatta Iyalin Masarautar Ingila na zuwa wanna Asibiti. Ana biyan kudade masu tsada waja kwanciya a wannan Asibiti wanda shiyasa da yawa 'yan kasar basa iya zuwansa sai masu inshorar Lafiya me tsada sosai. Wasu likitocin Najeriya dake aiki a kasar Ingila da jaridar Punchng ta zanta dasu sun bayyana irin kudaden da ake biya wajan kwanciya a wanan asibiti. Daya daga ciki yace, Idan mutum zuwa kawai zai yi a dubashi a Asibitin ya koma gida ana ...
Ji yanda Rashin Buhari ya dakatar da shari’ar tsohon Gwamnan Adamawa, Murtaka Nyako da ake zargi da handamar Naira Biliyan 29

Ji yanda Rashin Buhari ya dakatar da shari’ar tsohon Gwamnan Adamawa, Murtaka Nyako da ake zargi da handamar Naira Biliyan 29

Duk Labarai
Rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ta kawo tsaiko a shari'ar da ake wa tsohon Gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako bisa zargin satar Naira Biliyan 29. Ana shirin yon sulhu tsakanin gwamnatin tarayya a wajan kotu da Murtala Nyako amma sai mutuwar Buhari ta kawo tsaiko. A ranar Juma'a ne ya kamata ace an ci aba da shari'ar ta Nyako amma ragin zuwan babban lauyan gwamnati, Prince Lateef Fagbemi (SAN) ya kawo tsaiko a shari'ar. Dan haka ne mai shari'a Justice Peter Lifu ya dage shari'ar sai zuwa 25 ga watan Yuli kamin a ci gaba. Kotun tace itama tana sane da kwanaki 7 na jimamin rasuwar Buhari da Gwamnatin tarayya ta ware.