Thursday, December 18
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Kuma Dai, Ana caccakar Sheikh Lawal Triumph saboda karanto Hadinin da yace Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi fitsari a tsaye

Kalli Bidiyo: Kuma Dai, Ana caccakar Sheikh Lawal Triumph saboda karanto Hadinin da yace Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi fitsari a tsaye

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Lawal Triumph na fuskantar karin suka kan karanto Hadisin da ya ce Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi Fitsari a tsaye. Bidiyon malamin ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda musamman 'yan darika ke ta masa raddi kan hakan. Da yawa dai sun ce zasy dauki mataki https://www.tiktok.com/@ishaq..major/video/7524713289490746642?_t=ZM-8xswFVd2X60&_r=1 Hakan na zuwane bayan da Aka soki Malam saboda karanto hadisin dake cewa an ci...
Wata 6 na baiwa ADC zaku ga ta watse kowa ya kama gabansa>>Inji Shugaba Tinubu

Wata 6 na baiwa ADC zaku ga ta watse kowa ya kama gabansa>>Inji Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugabab kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, watanni 6 ya baiwa jami'iyyar ADC za'a ga ta watse ta lalace kowa ya kama gabansa cikin 'yan Adawar. Shugaban ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Daniel Bwala. Yace Jam'iyyar ADC zata watsene saboda basu da alkinla. Yace daga daga cikin 'yan jam'iyyar ne da bakinsa ya bayyana cewa kowa so yake ya samu takarar shugaban kasa a jam'iyyar. Yace dan haka ba zasu yi karko ba
Da Duminsa: A hukumance, Shugaba Tinubu ya tabbatarwa da Ganduje sabon mukamin da ya bashi

Da Duminsa: A hukumance, Shugaba Tinubu ya tabbatarwa da Ganduje sabon mukamin da ya bashi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar kula da harkokin Filayen jiragen sama ta Najeriya, FAAN ta tabbatar da Dr. Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban ta. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Ganduje ya sauka daga shugaban APC. An sanar da hakan ne a Abuja yayin taron kwamitin gudanarwar hukumar.
Kalli Bidiyon: Wallahi ‘yan Tijjaniyya Kafurai ne har sai sun tuba sun daina abinda suke>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyon: Wallahi ‘yan Tijjaniyya Kafurai ne har sai sun tuba sun daina abinda suke>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
Malamin addinin Islama na jihar Kano, Sheikh Lawal Triumph ya ce Wallahi 'yan Tijjaniyya Kafurai ne har sai sun tuba sun daina abinda suke yi. Ya bayyana hakane a wani sabon wa'azinsa. Yace amma ko da 'yan Izala sun zauna da 'yan darika ba wai dan sun yadda da abinda suke ba, yace saboda annabi ma ya zauna da wadanda ma ba musulmai ba. Kalli Bidiyon anan: https://vm.tiktok.com/ZMSbK2Ujo https://www.tiktok.com/@abu.abdurrahman.o/photo/7524673293325012230?_d=secCgYIASAHKAESPgo8cqsin68KwpyP%2BEv7sPRjhRb%2BaLdhB%2Fp4kRVyiFgBWsI6kHuGUqdIO7U2T1%2FXrbhFySqjthNvRlSM1%2F8VGgA%3D&_r=1&_svg=1&aweme_type=150&checksum=400802021453ec59ff60dc5cdb551c48627b13be8385e1c3f0313eade0e4184b&cover_exp=v2&link_reflow_popup_iteration_sharer=%7B%22click_empty_to_play%22%3A1...
Nifa dama ko da Ina APC munafurtarsu nake, Kuma APC din ce ta koyamin Munafurci a siyasa>>Inji Babachir David Lawal

Nifa dama ko da Ina APC munafurtarsu nake, Kuma APC din ce ta koyamin Munafurci a siyasa>>Inji Babachir David Lawal

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal ya bayyana cewa, shi daka can ko da yana APC Munafurtar jam'iyyar yake. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi wadda jaridar Vanguard ta ruwaito. Babachir yace APC da Wike sune suka koya musu munafurci a siyasa, kana cikin jam'iyya amma kanawa wata jam'iyyar aiki. Ya bayyana cewa suna son su canja Gwamnatin Tinubu ne saboda ya ci amanarsu.
Kalli Bidiyo: Ban taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na yi rashin nasara ba>>Inji Atiku da aka tambayeshi ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC?

Kalli Bidiyo: Ban taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na yi rashin nasara ba>>Inji Atiku da aka tambayeshi ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, bai taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa yayi rashin nasara ba. Ya bayyanna hakane yayin da 'yan jarida ke tambayarsa shin ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC? Atiku da kuma aka tambayeshi kan ba zai hakura ya barwa matasa ba? Yace ai Dimokradiyya ake yi, matasan su fito au nema. https://twitter.com/chibuzo_mikel/status/1942569659280285918?t=kVpAzm...
Gwamnati ta nemi bankuna su fara kai mara rahoton duk wanda yayi hadahadar kasuwancin data wuce Naira Miliyan 5

Gwamnati ta nemi bankuna su fara kai mara rahoton duk wanda yayi hadahadar kasuwancin data wuce Naira Miliyan 5

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta nemi bankuna da su fara kai mata rahoton duk me ajiya da bankunan da ya yi hadahadar kasuwancin data zarta ta Naira Miliyan 5 a wata. Wannan sabuwar doka zata fara aiki ne nan da shekarar 2026. Wannan na daga cikin sabuwar dokar Harajin da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa hannu kwanannan. Hakanan za'a yi amfani da wannan abun domin karfafa biyan Haraji da kuma dakile Almundahanar kudade. Ana tsammanin duk wata ne ba...
Allahu Akbar: Kalli Bidiyon yanda aka gano Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta musulmai a cikin Baibul

Allahu Akbar: Kalli Bidiyon yanda aka gano Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta musulmai a cikin Baibul

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren tsohon soja wanda ya koma malamin da'awa, Adam Ashaka ya je wajan wasu kiristoci inda yake musu wa'azi da neman su dawo addinin Musulunci. Anan ne ya dauko Baibul ya nuna musu inda Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta Musulmai. Saidai duk da haka basu karbi addinin Addinin Musulunci ba. https://www.tiktok.com/@adamashaka07/video/7524854379111845126?_t=ZM-8xsjfFl4nll&_r=1 Adam Ashaka dai shine wanda a kwanakin bayana aka sha dambarwa dashi da Sheikh Daurawa...
Jam’iyyar ADC ta dauki lauyoyi kusan 100 su kareta a kotu

Jam’iyyar ADC ta dauki lauyoyi kusan 100 su kareta a kotu

Duk Labarai
ADC ta hayo lauyoyi 97 su kare ta a gaban kotu a ƙarar da ta ke zargin APC ce ta shigar. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta hayo tawagar lauyoyi 97 domin kalubalantar abin da ta bayyana a matsayin “karar bogi” da ta ke zargin APC ta shigar da shugabancin rikon kwaryar jam’iyyar, wanda ya hada da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, David Mark, da tsohon Minista, Rauf Aregbesola. Tawagar lauyoyin, karkashin jagorancin Barrista Mohammed Sheriff, ta bayyana hakan a Abuja a jiya Talata, inda t...