Friday, December 19
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Ban taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na yi rashin nasara ba>>Inji Atiku da aka tambayeshi ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC?

Kalli Bidiyo: Ban taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na yi rashin nasara ba>>Inji Atiku da aka tambayeshi ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, bai taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa yayi rashin nasara ba. Ya bayyanna hakane yayin da 'yan jarida ke tambayarsa shin ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC? Atiku da kuma aka tambayeshi kan ba zai hakura ya barwa matasa ba? Yace ai Dimokradiyya ake yi, matasan su fito au nema. https://twitter.com/chibuzo_mikel/status/1942569659280285918?t=kVpAzm...
Gwamnati ta nemi bankuna su fara kai mara rahoton duk wanda yayi hadahadar kasuwancin data wuce Naira Miliyan 5

Gwamnati ta nemi bankuna su fara kai mara rahoton duk wanda yayi hadahadar kasuwancin data wuce Naira Miliyan 5

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta nemi bankuna da su fara kai mata rahoton duk me ajiya da bankunan da ya yi hadahadar kasuwancin data zarta ta Naira Miliyan 5 a wata. Wannan sabuwar doka zata fara aiki ne nan da shekarar 2026. Wannan na daga cikin sabuwar dokar Harajin da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa hannu kwanannan. Hakanan za'a yi amfani da wannan abun domin karfafa biyan Haraji da kuma dakile Almundahanar kudade. Ana tsammanin duk wata ne ba...
Allahu Akbar: Kalli Bidiyon yanda aka gano Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta musulmai a cikin Baibul

Allahu Akbar: Kalli Bidiyon yanda aka gano Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta musulmai a cikin Baibul

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren tsohon soja wanda ya koma malamin da'awa, Adam Ashaka ya je wajan wasu kiristoci inda yake musu wa'azi da neman su dawo addinin Musulunci. Anan ne ya dauko Baibul ya nuna musu inda Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta Musulmai. Saidai duk da haka basu karbi addinin Addinin Musulunci ba. https://www.tiktok.com/@adamashaka07/video/7524854379111845126?_t=ZM-8xsjfFl4nll&_r=1 Adam Ashaka dai shine wanda a kwanakin bayana aka sha dambarwa dashi da Sheikh Daurawa...
Jam’iyyar ADC ta dauki lauyoyi kusan 100 su kareta a kotu

Jam’iyyar ADC ta dauki lauyoyi kusan 100 su kareta a kotu

Duk Labarai
ADC ta hayo lauyoyi 97 su kare ta a gaban kotu a ƙarar da ta ke zargin APC ce ta shigar. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta hayo tawagar lauyoyi 97 domin kalubalantar abin da ta bayyana a matsayin “karar bogi” da ta ke zargin APC ta shigar da shugabancin rikon kwaryar jam’iyyar, wanda ya hada da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, David Mark, da tsohon Minista, Rauf Aregbesola. Tawagar lauyoyin, karkashin jagorancin Barrista Mohammed Sheriff, ta bayyana hakan a Abuja a jiya Talata, inda t...
Wata Sabuwa: Za’a kara kudin wutar Lantarki a Najeriya

Wata Sabuwa: Za’a kara kudin wutar Lantarki a Najeriya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin kara kudin wutar Lantarki a Najeriya. Rahoton yace Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ne ya bayyana hakan a wajan wani taro a Abuja. Yace za'a kara farashin kudin wutar lantarkin ne saboda dakatar da hauhawar da bashin da bangaren wutar ke fama dashi ke yi. Naira Tiriliyan 4 ne ake bin bangaren wutar bashi. Wannan magana tasa tana nufin, za'a dakatar da biyan kudin tallafin wutar lantarki da gwamnatin tarayya ke ...
Bani da alaka ta kusa ko ta Nesa da Abacha, Makiyana ne masu son bata min suna suke hadani dashi>>Inji Peter Obi

Bani da alaka ta kusa ko ta Nesa da Abacha, Makiyana ne masu son bata min suna suke hadani dashi>>Inji Peter Obi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour party a zaben shakerar 2023, Peter Obi ya bayyana cewa, masu hadashi da tsohon shugaban kasa, Marigayi Janar Sani Abacha makiyansa ne. Peter Obi yace bashi da wata alaka da Abacha. Yace haduwar da suka yi da Abacha, sun jene a kungiyance a matsayin 'yan kasuwa masu shigo da kaya daga wajen Najeriya. Yace amma ba harkar siyasa ce ta hadashi da Abacha ba. Yace masu yada cewa, yana da alaka da Abacha suna da wata manufa da suke so...
Shugaban ADC David Mark yayi karin haske kan rahotan cewa, yana son Atiku ya fito shugaban kasa, Peter Obi ya masa mataimaki

Shugaban ADC David Mark yayi karin haske kan rahotan cewa, yana son Atiku ya fito shugaban kasa, Peter Obi ya masa mataimaki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugabancin jam'iyyar ADC ya musanta rahoton dake cewa, suna goyon bayan Atiku Abubakar ya tsaya takara shugaban kasa Peter Obi ya masa mataimaki Shugaban jam'iyyar, David Mark ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Talata. Ya bayyana cewa, Bashi da ikon zabar wanda zai zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar. Yace jam'iyyar ta 'yan jam'iyyar ce kuma ta 'yan Najeriya ne. Yayi kira ga 'yan Najeriya da su shiga jam'iyyar ta ADC dan ganin an gya...
MTN sun sanar da kulle ofishinsu dan yin gyara

MTN sun sanar da kulle ofishinsu dan yin gyara

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kamfanin sadarwa na MTN sun sanar da kullewa a yau 9 ga watan Yuli daga karfe 12:30 AM zuwa 2:30 AM. Sun ce a yayin wannan gyara, masu hulda da su ba zasu iya saka data ba ko kuma duba kudin wayarsu ba. Sun nemi hadin kan mutane wajan wannan lamari da bayar da hakuri.
Da Duminsa: Rahotanni na cewa an matsawa Atiku ya hakura ya barwa ‘yan Kudu su yi takara a 2027, Atikun yayi martani

Da Duminsa: Rahotanni na cewa an matsawa Atiku ya hakura ya barwa ‘yan Kudu su yi takara a 2027, Atikun yayi martani

Duk Labarai
Rahotanni na cewa an matsawa Atiku Abubakar ya hakura ya hakura da takara a shekarar 2027 ya barwa dan kudu. Rahoton yace Atiku ya janyewa dan takara daga kudancin kasarna bayan wani zama da aka yi dashi. Saidai a martaninsa, Atiku yace wannan rahoton karyane, bashi da tushe ballantana makama. Atiku yace wannan kawai shiri ne na su Tinubu dan ya raba kawunan 'yan Adawa. Atiku ya kara da cewa, babu abinda zai raba kansu, sun mayar da hankali wajan ganin sun cimma burinsu na kayar da shugaban kasar zabe.
BIDIYO: Maza Wawayene,  Yawancin kukan da matanku ke yi idan kuna ma’amala dasu na karyane, ba wai kun gamsar dasu bane>Inji Sadiya Haruna

BIDIYO: Maza Wawayene, Yawancin kukan da matanku ke yi idan kuna ma’amala dasu na karyane, ba wai kun gamsar dasu bane>Inji Sadiya Haruna

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna tace yawanci maza suna yaudaruwa da kukan da matansu ke yi a yayin da suke Jima'i dasu. Tace yawanci matan ba wai sun gamsu bane. Ta kara da cewa, kuma gamsar da mace ba sai mutum na da babbar al'aura ba. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7524837284101803270?_t=ZM-8xsQHLT82X2&_r=1 Sadiya tace ya kamata mutum yasan inda ya kamata ya tabawa matarsa dan ta gamsu.