Monday, March 2
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo:Ina son aure, idan na samu wanda ke sona ima ina sonshi, zan yi Aure>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Firdausi Yahya

Kalli Bidiyo:Ina son aure, idan na samu wanda ke sona ima ina sonshi, zan yi Aure>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Firdausi Yahya

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Firdausi Yahya ta bayyana cewa, tana son aure. Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita inda tace idan ta samu me sonta itama tana sonshi, zata yi aure. Da aka tambayeta wane kalar miji take so? Sai ta kayar da baki tace zabin Allah take so. https://www.tiktok.com/@abdullahee40/video/7544879991218097415?_t=ZS-8zMHgM750Mq&_r=1
Allah Sarki: Kalli bidiyon Yanda wannan malamin ya sassauta lafazi akan Rasuwar Habu Dan Damisa, Yace Lamarinshi na gurin Allah a daina munana masa zato, bayan da a baya yayi wa’azi me kaushi sosai akan Dan Damusa amma yaran Dan Damusa suka gargadeshi

Allah Sarki: Kalli bidiyon Yanda wannan malamin ya sassauta lafazi akan Rasuwar Habu Dan Damisa, Yace Lamarinshi na gurin Allah a daina munana masa zato, bayan da a baya yayi wa’azi me kaushi sosai akan Dan Damusa amma yaran Dan Damusa suka gargadeshi

Duk Labarai
Wannan malamin ya fito ya sassauta lafazi akan wa'azi me kaushi da yayi a baya akan rasuwar dan daba, Habu Dan Damisa na Kaduna. Malam a yanzu yace, a dauna munana zato akan dan Damisa inda yace lamarinsa na ga Allah, in yaso ya azabtar dashi in yaso ya yafe masa. https://www.tiktok.com/@ib_yusuf_muhd_sambo/video/7544714115546221842?_t=ZS-8zMBsjILGvh&_r=1 Saidai da yawa sun ce malamin tsoro yaji kada yaran dan Damisa su illatashi ko kumama aikashi kiyama. A baya dai malam yayi Allah wadai da irin rayuwar dan Damisa inda ya kushe harkar daba duk da dai wa'azi ne yayi. https://www.tiktok.com/@ib_yusuf_muhd_sambo/video/7543712129984056584?_t=ZS-8zMGbsPoGDR&_r=1 Akwai wani matashi da ya fito yayi zagezage akan malamai, sannan ko a kasan Bidiyon malam an ga yanda a...

Na yi iya lissafin da zan yi na gano cewa, Tinubu ba zai ci zaben 2027 ba, na kudu zai zo>>Inji El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa yayi iya lissafinsa bai ga ta yanda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sake con zabe ba a 2027. Ya bayyana hakane hirar da aka yi dashi a Channels TV inda yace Tinubu na 3 zaizo a zaben. Yace amma akwai yiyuwar za'a yi saben zagaye na biyu dan da wuya a samu wanda yayi nasara a zagayen farko.
A karo na biyu, Yaron dan Damisa ya dake fitar da Bidiyon inda yace yaga ana yada Bidiyonsa wai yana bàràzànà kan wanda ke murna da rashin me gidansu to tabbas hakane ya gargadi masu murnar su shiga taitayinsu

A karo na biyu, Yaron dan Damisa ya dake fitar da Bidiyon inda yace yaga ana yada Bidiyonsa wai yana bàràzànà kan wanda ke murna da rashin me gidansu to tabbas hakane ya gargadi masu murnar su shiga taitayinsu

Duk Labarai
Yaron dan Damisa, dan daba na Kaduna daya addabi mutane ya sake fitar da Bidiyo a karo na biyu inda yake cewa ya ga ana ta buga labarinsa. Ya nanata gargadinsa inda yace zasu yi maganin masu murna da mutuwar me gidansu. https://www.tiktok.com/@abdulrahamanaliyukafita/video/7544690317098847493?_t=ZS-8zLaaQjtnl3&_r=1