Friday, December 19
Shadow

Duk Labarai

Tun yanzu?Kalli Bidiyon yanda Rarara yawa A’isha Humaira wulakanci a bainar jama’a

Tun yanzu?Kalli Bidiyon yanda Rarara yawa A’isha Humaira wulakanci a bainar jama’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yain auren da shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara yawa matasa 8 ciki hadda 'ya'yan Marigayi abokinsa. An ga wani Bidiyo inda matarsa, A'isha Humaira ta je su dauki hoto, saidai ya rika shareta, kamar yanda wasu suka fassara, ya rika mata yake Daga baya dai ta wuce inda lamarin ya dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@mubeedabai/video/7523333723861929272?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ej...
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji yanda Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah

Duk Labarai
Wàtà Mata A Jihar Kaduna Ta Śa A Ŕusa Màšàĺĺaçi Sabòdà Ana Ďàmùñta Da Ķaraŕ Ķiran Saĺlah. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Lamarin wanda yake aukuwa a yankin a titin Alimi dake Unguwar Sarki a jihar Kaduna, matar ta kai kara kotu, inda tsawoñ shekaru kenan ana fafatawa daga karshe kotun ta bada umarniñ a rusa masallacin nan da kwanaki dari. Matar dai gidanta na makwàbtaka ne da masallacin. Sadai a yàyin da ake zantawa da masallàtan unguwar Rariya ta jiyo suna bayyanà cewa tuñ kafin wa'adin da kotun ta bayar n...
Ina da yakinin Amaechi da matarsa Barayi ne, kuma idan aka bincikesu ba’a gano kudin sata ba, zan sauka daga mukamin ministan Abuja>>Inji Wike

Ina da yakinin Amaechi da matarsa Barayi ne, kuma idan aka bincikesu ba’a gano kudin sata ba, zan sauka daga mukamin ministan Abuja>>Inji Wike

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, idan aka binciki Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi da matarsa akan kudaden hukumar NDDC ba'a samesu da laifi ba, zai sauka daga Ministan Abuja. Wike ya roki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya saki rahotan binciken hukumar wadda ta raya yankin Naija Deltace. Wike ya fadi hakane a hirar da aka yi dashi a gidan Talabijin na Channels TV inda yake mayar da martani kan zargin da Amaechi ya masa cewa, shi dan ...
Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

Da Duminsa: Ji yanda Gwamnonin APC 7 suke munafurtar Shugaba Tinubu sun fara turawa hadakar ‘yan Adawa kudade dan a kayar da Tinubun zabe a 2027

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, akwai Gwamnoni 'yan Jam'iyyar APC 7 dake munafurtar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Rahoton yace Gwamnonin suna turawa hadakar 'yan Adawa kudade inda suke daukar nauyinsu a asirce dan kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027. Jigo a jam'iyyar ADC na jihar Filato, Dr Sani Dawop ne ya gayawa kafar Punchng haka inda yace akwai rikici sosai a jam'iyyar APC. Dama dai hutudole ya kawo muku cewa, akwai akwai gwamnoni 5 na jam'iyya...
Ji yanda kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriya dake wa kasar Rasha yaki

Ji yanda kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriya dake wa kasar Rasha yaki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kasar Ukraine ta kama wannan dan Najeriyar da yaje yanawa kasar Rasha yaki. Fadan Ukraine da Rasha dai ya ki ci yaki cinyewa inda ake daukar mutane daga kasashen Duniya daban-daban dan su taya kasashen yaki. Rahoton yace sunan dan Najeriyar da aka kama din Kehinde Oluwagbemileke dan kimanin shekaru 29. Kuma Tuni aka kaishi gidan yari. Rahoton yace Kehinde Oluwagbemileke an kamashi ne da safarar kwaya a kasar Rasha, to maimakon yayi zama gidan yarin, shine ya zabi ya je yayi...
Kalli Bidiyo: Yanda Rarara ya dauki Duka matansa biyu, Amarya A’isha Humaira da Uwargidansa zuwa wajan Biki, saidai mutane sun ce ya fi baiwa Uwargidan muhimmanci

Kalli Bidiyo: Yanda Rarara ya dauki Duka matansa biyu, Amarya A’isha Humaira da Uwargidansa zuwa wajan Biki, saidai mutane sun ce ya fi baiwa Uwargidan muhimmanci

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon tauraron mawakin Siyasa, Dauda Kahutu Rarara tare da matansa Amarya, A'isha Humaira da Uwargidansa a wajan biki ya dauki hankula. An gansu suna rawa yayin da aka saka wakarsa ta Omologo. Saidai a cikin masu sharhi na cewa, Uwargidan Rarara ta kwaceshi inda A'isha Humaira ta kasa sakat. https://www.tiktok.com/@iphoneboy111/video/7523379871330913542?_t=ZM-8xlgtz9lp02&_r=1 https://www.tiktok.com/@yayasadiqmaibando/video/7523327243137961221?_t=ZM-8xlhBQD2VJm&...
Kalli Bidiyo: Har yanzu ina bin Naziru Sarkin Waka bashin kudin lefen aurensa dana hada masa bai biyani ba>>Inji Rashida Mai Sa’a

Kalli Bidiyo: Har yanzu ina bin Naziru Sarkin Waka bashin kudin lefen aurensa dana hada masa bai biyani ba>>Inji Rashida Mai Sa’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta bayyana cewa, akwai jikakka tsakaninta da Naziru Sarkin Waka inda tace baya biyan bashi. Ta bayyana hakane bayan da ta caccakeshi da cewa Rarara ya fishi ya hakura. https://www.tiktok.com/@matandanaljanna/video/7523198319653391621?_t=ZM-8xld6Xo9UbI&_r=1 Rashida tace ita ta hadawa Naziru Sarkin Waka Lefen aurensa na biyu kuma har yanzu bai biyata kudin ba. Ta bayyana hakane a wani Live data gudanar saidai da yawa sun bay...
Da Duminsa: Ji Jadawalin Gwamnoni 5 dake shirin shiga jam’iyyar gamayyar ‘yan Adawa ta ADC

Da Duminsa: Ji Jadawalin Gwamnoni 5 dake shirin shiga jam’iyyar gamayyar ‘yan Adawa ta ADC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar ADC na shirin shigar da Akalla Gwamnoni 5 cikinta kamin nan da zaben shekarar 2027. Wata majiya tace ADC zata yi amfani da rikicin cikin gida na jam'iyyar PDP dan jawo wasu gwamnonin jam'iyyar cikinta. Manyan 'yan siyasa su Atiku Abubakar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da Rotimi Amaechi da David Mark, Da John Oyegun da su Peter Obi, da sauransu da yawa sun shiga jam'iyyar ADC. Gwamnonin da zasu koma ADC din tuni suka amince da wannan tayin inda suka ce amma a jira su...
El-Rufai Kwarya-Kwaryar Mahaukacine kuma hakan zaiwa jam’iyyar ADC amfani>>Inji A’isha Yesufu

El-Rufai Kwarya-Kwaryar Mahaukacine kuma hakan zaiwa jam’iyyar ADC amfani>>Inji A’isha Yesufu

Duk Labarai
' Yar gwawarmaya, A'isha Yesufu ta bayyana tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a matsayin mutum me halaye masu wuyar sha'ani. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tace El-Rufai na da Fushi ga kuma riko da ramuwar gayya, sannan yana kokari wajan ganin ya kammala duk abinda yasa a gaba. Ta bayyana hakane a shafinta na X inda tace amma wannan duka zasu yi amfani wajan gina kasa. Saidai da yawa sun soketa da cewa, a baya tana daga cikin masu sukar El-Rufai.
Ni ba bakauye bane na sayi Motar Rolls Royce da kudina babu wanda ya bani>>Wike

Ni ba bakauye bane na sayi Motar Rolls Royce da kudina babu wanda ya bani>>Wike

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ba bakauye bane. Ministan ya bayyana hakane a wata ganawa da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Yana martani ne ga tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi inda yace shi ya sayi Motar Rolls Royce da kudinsa ba wani ya bashi ba. Saidai yace shi kuma Amaechi 'yan Kwangila suka bashi mota. Wike yace ya taso gidan dake da wadata amma ba zai ce su maau kudi bane.