Wednesday, March 4
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa: ‘Yan Najeriya da suka yi rijista da jam’iyyar ADC sun kai dubu dari takwas

Da Duminsa: ‘Yan Najeriya da suka yi rijista da jam’iyyar ADC sun kai dubu dari takwas

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, 'yan Najeriya da suka yi rijista da jam'iyyar ADC sun kai mutane 800,000. Hakan na zuwane daga bakin kakakin jam'iyyar na Jihar Rivers, Luckyman Egila, inda yace ADC ta zama Amarya a jiharsu dan manyan mutane sai tururuwar shiga cikinta suke. Ya bayyana cewa, daga cikin wadanda suka shiga jam'iyyar ta ADC akwai tsaffin Gwamnoni da tsaffin 'yan majalisar tarayya da sauransu.
Kalli Bidiyo: Sabbin Motocin dakon man fetur da Dangote ya siyo sun iso Najeriya har a kai masa kamfaninsa

Kalli Bidiyo: Sabbin Motocin dakon man fetur da Dangote ya siyo sun iso Najeriya har a kai masa kamfaninsa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Sabbin Motocin dakon man fetur na Dangote sun iso Najeriya inda tuni aka fara kai masa su kamfanin nasa. Wannan na daga cikin shirin matatar man fetur ta Dangote na fara yin dakon Man fetur din zuwa gidajen man fetur da motocin maimakon amfani dana 'yan kasuwa. https://www.tiktok.com/@itzalyushaaliyu/video/7535132374393294085?_t=ZS-8ymdogwqFrl&_r=1 Jaridar Vanguard tace motocin sun bar Tashar jiragen ruwa ta Apapa inda aka kaisu matatar man fetur din dake Ibeju-Lekki. Rahoton ya kara da cewa ma'aikatan matatar man fetur din sun rika shewa da murna bayan ganin zuwan motocin. Hakan na zuwane yayin da kungiyar direbobin Tanka ta Najeriya ke adawa da wannan shiri inda suka ce Dangoten ba zai iya wadata kowane bangare na Najeriya da motocin nasa...
Kalli Bidiyo:Amsar da Sheikh Maqari ya baiwa Gfresh Al-amin bayan da ya tambayeshi cewa ko a Musulunci ya halasta su rika Bidiyo da iyalinsu suna dorawa a soshiyal Midiya? Ta jawo cece-kuce

Kalli Bidiyo:Amsar da Sheikh Maqari ya baiwa Gfresh Al-amin bayan da ya tambayeshi cewa ko a Musulunci ya halasta su rika Bidiyo da iyalinsu suna dorawa a soshiyal Midiya? Ta jawo cece-kuce

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren dan Tiktok, Gfresh Al-amin ya Tambayi malamin Addinin Islama, Sheikh Ibrahim Maqari ko ya halasta abinda su ke yi na daukar Bidiyo da iyalinsu suna watsawa a Soshiyal Midiya? Malam ya bashi amsa da cewa, ya danganta da me suke yadawa, shin abin ci gaban addini ne misali da'awa? Malam yace halascin hakan ya ta'allaka akan abinda suke fada a Bidiyon da kuma wane irin Bidiyo ne suka yi. https://www.tiktok.com/@jeapeey/video/7536946920829373752?_t=ZS-8ymX6lgQpDl&_...
Kalli Hotunan Attajiri, Dangote da diyarsa a wajan daurin auren shahararren mawaki, Davido a kasar Amurka

Kalli Hotunan Attajiri, Dangote da diyarsa a wajan daurin auren shahararren mawaki, Davido a kasar Amurka

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya halarci daurin auren shahararren mawaki, Davido da matarsa Chioma wanda aka yi a Miami dake kasar Amurka. Diyar Dangote, Fatima ta raka mahaifin nata zuwa wajan daurin auren. Auren na zuwane bayan da tuni Davido da Chioma suka haihu. Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke da tsohon kakakin majalisar Dattijai, Sanata Bukola Saraki na daga wadanda suka halarci bikin.
Wata Sabuwa, Rahotanni daga (ICIR) sun ce Shugaba Tinubu bashi da Lafiya rabon da a ganshi a office tun 1 ga watan Augusta

Wata Sabuwa, Rahotanni daga (ICIR) sun ce Shugaba Tinubu bashi da Lafiya rabon da a ganshi a office tun 1 ga watan Augusta

Duk Labarai
Kafar ICIR tace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bashi lafiya kuma ana shirin fita dashi kasar waje neman magani. Saidai me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya musanta hakan inda yace shugaban na nan qalau. Rabon da a ga shugaba Tinubu a bainar jama'a dai tun ranar 1 ga watan Augusta wanda hakan ne yasa ake rade-radin cewa bashi da lafiya. Hakanan an dage zaman majalisar zartaswa wadda shugaban kasar ke jagorabta a fadarsa. Kafar ta (ICIR) tace saboda rashin lafiyar ta shugaba Tinubu, ya nada mataimakinsa, Kashim Shettima ya jagoranci gudanar da ayyuka a madadinsa. Saidai me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga yace shugaba Tinubu ya zabi ya rika aiki daga gidane, kuma babu wata matsala game da hakan. Game da daga zaman majalisar zartaswa kuwa, Bayo Ona...
Kalli Bidiyo: Sadiya Kabala tace saurayinta yace kibarta ta yi yawa dan haka ta canja kalar abincin da take ci

Kalli Bidiyo: Sadiya Kabala tace saurayinta yace kibarta ta yi yawa dan haka ta canja kalar abincin da take ci

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Sadiya Kabala ta bayyana cewa, Saurayinta ya gaya mata cewa kibarta ta yi yawa. Tace dalili kenan da yasa ta canja kalar abincin da take ci. Ta nuna kalar abincin da ta koma ci da suka hada da kayan marmari da ganyen dan rage kiba. https://www.instagram.com/reel/DGV5MxtM-_k/?igsh=anl5ODg3ODF4bmhr https://www.instagram.com/reel/DGV5MxtM-_k/?igsh=anl5ODg3ODF4bmhr
Tsaka Mai Wuya: Har yanzu Atiku yaƙi karɓar katin zama ɗan Jam’iyyar ADC kan jin Jonathan zai koma PDP

Tsaka Mai Wuya: Har yanzu Atiku yaƙi karɓar katin zama ɗan Jam’iyyar ADC kan jin Jonathan zai koma PDP

Duk Labarai
Tsaka Mai Wuya: Har yanzu Atiku yaƙi karɓar katin zama ɗan Jam'iyyar ADC kan jin Jonathan zai koma PDP Tsohon Shugaban Ƙasa Atiku Abubakar yaƙi ya karɓi katin zama ɗan Jam'iyyar ADC, a yayinda ake ci gaba da jita-jitar cewa tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan zai yi takara a shekarar 2027. Atiku, wanda a ƴan kwanakin baya ya fita daga jam'iyyar PDP bayan ɗaukar tsawon lokaci ana rigingimu, an tsara zai karɓar katin jam'iyyar ADC. Atiku dai zai karɓi katin jam'iyyar ADC a garin sa na Jada da ke ƙaramar hukumar Jada ta Adamawa, an tsara cewa zai karɓi katin jam'iyyar a ranar Laraba 6 ga watan Agusta, amma aka ɗage karɓar katin ba tare da wani bayani ba. Daga Usman Salisu