Umar Bazaza ya nemi a bashi auren dalibai mata da suka ciwo gasar Turanci ta Duniya
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Ina mai baiyana farin cikina na ganin 'yan iwanmu mata, kannen mu kuma 'yan kasar mu Nijeriya, kuma 'yan jihata ta Yobe daya kuma 'yar garina na Poatiskum samum damar lashe gasar Turanci ta duniya.
Tabbas Babu Abunda za mu cewa Allah sai godiya zaboda ba karamar nasara bane samun Irin wannan a kasar musanman jiharka kma garinka.
Muna rokon Allah Ya jikan wanda ya assasa wannan makarantar wato marigayi Gwamna Mamman Bello. Wanda dalilin makarantar har 'yan uwanmu suka samu ilmin d...








