Monday, April 6
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Ina zaman zamana a Abuja na koma Kano, Sauro ya cijeni, Yanzu bani da lafiya>>Inji Gfresh

Kalli Bidiyo: Ina zaman zamana a Abuja na koma Kano, Sauro ya cijeni, Yanzu bani da lafiya>>Inji Gfresh

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, ya koma kano. Saidai yace komawarsa Kano ke da wuya, Sauro ya cijeshi kuma ya kamu da ciwon zazzabin cizon sauro. An ganshi a wani Bidiyo da ya wallafa ana masa Allura. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7529224207654227205?_t=ZM-8yCnVfqnXei&_r=1 https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7529295115966352646?_t=ZM-8yCo6X8ViAq&_r=1 Gfresh dai a baya ya bayyana cewa, yana Abuja da zama a unguwar Asokoro.
Ma’aikata ne suka yi yawa a jihar mu shiyasa muka kasa biyan mafi karancin Albashi na 70,000 inji Gwamnan Borno, Zulum

Ma’aikata ne suka yi yawa a jihar mu shiyasa muka kasa biyan mafi karancin Albashi na 70,000 inji Gwamnan Borno, Zulum

Duk Labarai
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa, ma'aikata sun yi yawa a kananan hukumomin jihar Borno shiyasa ya kasa fara biyan ma'aikatan kananan hukumomin mafi karancin Albashi na Naira 70,000. Gwamnan yace akwai ma'aikata 90,000 a kananan hukumomi 27 dake fadin jihar wanda yace sun yi yawa shiyasa ya kasa fara biyansu mafi karancin Albashi na Naira 70,000. Hakan na zuwa ne kusan shekara daya tun bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa wabuwar dokar karin albashi ta mafi karancin Albashi zuwa Naira 70,000 a ranar July 29, 2024. Gwamnan ya bayyana hakane ta bakin babban sakatare a ma'aikatar kananan hukumomi ta jihar Modu Mustapha yayin wani taro a gidan gwamnatin jihar Borno. Yace jihar Kano ta fisu yawa sosai amma ma'aikatan kananan hukumomin ta basu ...
Da Duminsa Ji Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi, da halin da ake ciki ayanzu, Da Bidiyon sa daga gadon Asibiti inda ake kwance yake jinya

Da Duminsa Ji Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi, da halin da ake ciki ayanzu, Da Bidiyon sa daga gadon Asibiti inda ake kwance yake jinya

Duk Labarai
Karin Bayani Game Da Haďarin Da Gwamnan Jihar Katsina Ya Yi. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Motar Gwamnan Katsina ce tayi taho mu gamu da wata mota Golf cikin daren nan har saida motar Golf din injinta ya fita sanadiyar mai Golf din yayi lodi mai yawa hade da dan zaman gefen direba hakan yasa ya kasa rike motar tashi, duk kusan mutanen cikin motar sun kakkarye. https://www.tiktok.com/@avdoolmaje/video/7529390392052124934?_t=ZM-8yCjOCDSMWm&_r=1 A motar Gwamnan kuma su uku ne da Chief of Staff da wani d...
ALLAH SARKI: Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, Ta Fashe da Kuka Yayin Taron Addu’a na Musamman Ga Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

ALLAH SARKI: Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq, Ta Fashe da Kuka Yayin Taron Addu’a na Musamman Ga Marigayi Tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari

Duk Labarai
Ministar Jinkai a lokacin mulkin Buhari, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta kasa jurewa ta fashe da kuka yayin da take halartar taron addu’a na musamman da aka gudanar domin girmama marigayi tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, a Babban Birnin Tarayya Abuja. Taron addu’ar, wanda ya ja hankalin fitattun ’yan siyasa, manyan malamai da jama’a daga sassa daban-daban na ƙasar nan, ya gudana ne cikin yanayi na alhini da jimami, inda aka roƙi Allah ya jikan marigayin da rahama tare da gafara, bisa irin gudunmawar da ya bayar wa ƙasa a lokacin da yake mulki. Hajiya Sadiya, wadda ta kasance daga cikin amintattun masu rike da madafun iko a gwamnatin Buhari, ta kasa jure hawaye yayin da aka fara ambato irin jagoranci da tsayin daka da marigayin shugaban ya yi wajen kawo sauyi da tabbatar da ayyuk...
Kalli Hotuna da Duminsu Yanda Motar da su Gwamnan Katsina ta lalace bayan iftila’in fa ya fada musu

Kalli Hotuna da Duminsu Yanda Motar da su Gwamnan Katsina ta lalace bayan iftila’in fa ya fada musu

Duk Labarai
Yadda motar da ta yi karo da tawagar Gwamna Radda ta yi rugu-rugu Wannan itace mota kirar Golf da ta yi karo gaba da gaba da motar Mai Girma Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda kan hanyar Daura zuwa Katsina. fatan Allah ya basu lafiya ya kiyaye faruwar hakan a gaba. Rahotanni sun ce fasinjojin dake cikin motar kirar Golf sun samu karaya da raunuka. Sai dai Gwamnan jihar na Katsina, Radda bai ji wani mummunan rauni ba.
Kalli Bidiyon yanda Gwamnan jihar Imo yayi subutar baki yace Allah ya jikan tsohon shugaban kasa, Marigayi Bola..a yayin da yake son cewa Muhammadu Buhari

Kalli Bidiyon yanda Gwamnan jihar Imo yayi subutar baki yace Allah ya jikan tsohon shugaban kasa, Marigayi Bola..a yayin da yake son cewa Muhammadu Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma yayi subutar bakin kiran sunan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu maimakon Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari. Yayi wannan subutar baki ne a Owerri wajan wani taro a yayin da yake son yiwa shugaba Buhari addu'a. https://www.youtube.com/watch?v=8bg_6SxA3SA Lamarin dai ya dauki hankula.
YANZU-YANZU: Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da labarin Gwamna Dikko Radda yayi hatsãriɲ mota amma komi da sauƙi yanzu haka yana samun kulawa daga kwararru

YANZU-YANZU: Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da labarin Gwamna Dikko Radda yayi hatsãriɲ mota amma komi da sauƙi yanzu haka yana samun kulawa daga kwararru

Duk Labarai
Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da labarin Gwamna Dikko Radda yayi hatsãriɲ mota amma komi da sauƙi yanzu haka yana samun kulawa daga kwararru Awata sanarwa da sakataren yada labaran Gwamnan Ibrahim Kaula Muhammad ya fitar ya ce "yanzu haka kwararrun likitoci na kula da lafiyar Gwamnan a wani kebantacce waje, amma komi da sauki" inji shi.
DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda Ya Yi Haɗãri, Ya Samu Rãuɲi A Ƙafa, ji Halin da yake ciki a yanzu

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnan Jihar Katsina Dikko Radda Ya Yi Haɗãri, Ya Samu Rãuɲi A Ƙafa, ji Halin da yake ciki a yanzu

Duk Labarai
DAGA Muhammad Kwairi Waziri Rahotanni da suka iso mana yanzu-yanzu na tabbatar da cewa Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya yi mummunan haɗãriɲ mota a hanyarsa ta dawowa daga garin Daura, jihar Katsina. Majiyoyi masu tushe sun bayyana cewa haɗãriɲ ya faru ne sa’o’i kaɗan da suka wuce, kuma ya haifar da fãŝhēwar ƙafar gwamnan, wanda yanzu haka yake karɓar kulawa a Asibitin FMC Daura. Bayan jin labarin hadarin, jama’a da dama sun fara aika saƙonnin ta’aziyya da addu’o’i na fatan samun lafiya cikin gaggawa, musamman ganin irin nauyin da ke kan gwamnan a wannan lokaci mai cike da kalubale. Hukumomin da abin ya shafa, har zuwa lokacin hada wannan rahoto, ba su fitar da cikakken bayani ba kan yadda hadarin ya faru da kuma halin da gwamnan ke ciki kwata-kwata. Muna fat...