Wednesday, March 11
Shadow

Duk Labarai

An yimin Wayahi cewa za’a maka juyin Mulki dan haka ka gaggauta canja jami’an tsaron dake kusa da kai>>Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Tinubu

An yimin Wayahi cewa za’a maka juyin Mulki dan haka ka gaggauta canja jami’an tsaron dake kusa da kai>>Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban Fasto, Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual Church ya gargadi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da cewa ya canja manyan jami'an tsaron dake kusa dashi. IFasto Elijah Ayodele ya bayyana cewa, idan shugaba Tinubu ya zarce a karo na biyu a mulkinsa, wasu 'yan Adawa zasu baiwa manyan sojoji makudan kudade su tsigeshi daga mulki. Faston yace Wahayi aka masa game da wannan lamari. Ya bayyana shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a matsayin shugaban da ba'a taba yin ir...
Kalli Bidiyo: Dama me ya hada dan Izala da yin fim? Ai Maulidi ne asalin fim, daga nan ake samun ci gaba a fara harkar Fim>> Sheikh Lawal Triumph ya mayarwa da Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Faraga martani bayan da yace shi ba dan Izala bane

Kalli Bidiyo: Dama me ya hada dan Izala da yin fim? Ai Maulidi ne asalin fim, daga nan ake samun ci gaba a fara harkar Fim>> Sheikh Lawal Triumph ya mayarwa da Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Faraga martani bayan da yace shi ba dan Izala bane

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malamin addinin Islama, Sheikh Lawal Triumph ya bayyana cewa dama babu abinda ya hada dan Izala da yin fim. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga kalaman tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Faraga bayan da yace shi ba dan izala bane kuma duk wanda ya kara hadashi da Izala bai yafe ba. Lawal Triumph yace dama daga Maulidi ake fara harkar fim idan an samu ci gaba shine za'a shiga a ci gaba a kai masana'antar fina-finan Hausa. Malam yace Tijjani yana tunanin ya zagi Izala ne amm...
Kalli Bidiyo Bamu ji dadin Nasarar da Iran ta samu ba>>Inji Farfesa Mansur Sokoto

Kalli Bidiyo Bamu ji dadin Nasarar da Iran ta samu ba>>Inji Farfesa Mansur Sokoto

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban Malamin Addinin Islama, Farfesa, Mansoor Sokoto ya bayyana cewa, basu ji dadin Nasarar da Iran ta samu ba. Ya bayyana hakane a wajan wata hudu ba da yayi inda aka ji yana cewa Iran ta samu nasarar karkatar da zukatan Musulmai su sota. Malam ya bayyana cewa An samu wasu malamai da suka rika jawo ayoyin kur'ani da Hadisai suna nuna goyon baya ga Iran. Ya kuma zargi Iran da shirka da bautar wanin Allah. https://twitter.com/northern_blog/status/1941820115554541636?t=Y-8...
Taron Bikin Da na yi, Yafi Taron Siyasar Hadakar ‘yan Adawa ta ADC, inji Dauda Kahutu Rarara sannan yace ko shi ya tsaya takara sai ya kayar da Atiku

Taron Bikin Da na yi, Yafi Taron Siyasar Hadakar ‘yan Adawa ta ADC, inji Dauda Kahutu Rarara sannan yace ko shi ya tsaya takara sai ya kayar da Atiku

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa, Ko shi ya tsaya takarar shugaban kasa, sai ya kayar da su Atiku da El-Rufai. Ya bayyana hakane a ganawarsa da kafar DLCHausa. Rarara yace Dan haka hadakar 'yan siyasar adawar ba zasu iya kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba. Yace shi yafi su Atiku abinda zai fada yayi na taimakon Al'umma a zabeshi ballantana Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/752421266618581326...
Zamu yi dukkan me yiyuwa koma menene indai bai sabawa doka ba mu kayar da Tinubu zabe>>Inji Peter Obi

Zamu yi dukkan me yiyuwa koma menene indai bai sabawa doka ba mu kayar da Tinubu zabe>>Inji Peter Obi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour party a zaben shekarar 2023, Peter Obi ya bayyana cewa, zasu yi dukkan mai yiyuwa dan ganin sun kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027. Obi ya bayyana hakane a yayin hirar da aka yi dashi a Channels TV ranar Lahadi. Obi yace idan ya samu zama shugaban kasa zai kawo bin doka da oda a Najeriya. Yace kuma zai nada mutane da suka cancanta a mukamai daban-daban. Yace kuma ba zai zama Ministan Man fetur ba. ...
Ji yanda ‘yansandan Najeriya suka kama wani matashi da nonuwan wata mata da ya yanko

Ji yanda ‘yansandan Najeriya suka kama wani matashi da nonuwan wata mata da ya yanko

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} 'Yansanda a jihar Anambra sun kama wani matashi me suna Samuel Eze dan kimanin shekaru 25 da nonuwan wata mata da ya yanko. 'Yansanda sun ce an kama wanda ake zargin a ranar Asabar,July 6, 2025 a Awada, Obosi dake jihar Anambra. Kakakin 'yansandan jihar, SP Tochukwu Ikenga ya bayyana cewa an kwace nonuwan matar da aka gani a hannunsa inda aka kaisu mutuware. Yace yanzu ana kan binciken wanda ake zargin.
Kalli Bidiyo: A karin Farko, Sarkin Waka ya fito da Sabuwar motarsa ta G-Wagon da yace zata sayi ta Rarara sau 3 hadda canji, Anga yanda masoyansa ke ta ture-ture dan ganinsa

Kalli Bidiyo: A karin Farko, Sarkin Waka ya fito da Sabuwar motarsa ta G-Wagon da yace zata sayi ta Rarara sau 3 hadda canji, Anga yanda masoyansa ke ta ture-ture dan ganinsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A karin Farko tun bayan da ya sayi Motar G-Wagon wadda yace ta fi ta Dauda Kahutu Rarara tsada sannan zata sayi ta Rarara nunki 3 hadda canji, Nazir Ahmad Sarkin Waka ya fito yawo da sabuwar motar tasa. An ga Naziru yana tuka motar tasa ana masa shewa da barka. Sannan kuma an ga yanda ya je wajan wani taro da motar ana ta rubibin Kallonsa: https://www.tiktok.com/@sarkinwakaofficial/video/7522519675540917512?_t=ZM-8xp0VBjv7ET&_r=1 Bidiyon Naziru da wasu suka bayyana ce...
Kalli Bidiyo: Tun ina Yarinya ‘yar Shekara 5 na gano karyar da ake mana a coci, daga nan na ji soyayyar Annabi Muhammad(Sallalahu Alaihi Wasallam) ta shiga Raina kuma na zabeshi a matsayin Masoyi, Munirat Abdulsalam ta gayawa Kiristoci masu ce mata ta koma Kirista

Kalli Bidiyo: Tun ina Yarinya ‘yar Shekara 5 na gano karyar da ake mana a coci, daga nan na ji soyayyar Annabi Muhammad(Sallalahu Alaihi Wasallam) ta shiga Raina kuma na zabeshi a matsayin Masoyi, Munirat Abdulsalam ta gayawa Kiristoci masu ce mata ta koma Kirista

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar kafafen sada zumunta Munirat Abdulsalam ta bayyana cewa, Ta zabi Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a matsayin masoyi. Ta bayyana hakane bayan da wani kirista ya aika mata da sakon cewa ta koma kiristanci. Munirat ta bayyana cewa, babanta masu maganar basu kai shi son Yesu ba amma tun tana da shekaru 13 ta kai kanta masallaci ta musulunta. Ta bayar da labarin yanda ake kaisu coci suna da shekara 5 a ce su rufe ido a kawo alewa, sai a dauke ace Muhammadu(Salla...
Kada ku tausaya musu, Ku murkushe dukkan masu son kawo rashin hadin kan kasarnan>>Shugaba Tinubu ga Sojoji

Kada ku tausaya musu, Ku murkushe dukkan masu son kawo rashin hadin kan kasarnan>>Shugaba Tinubu ga Sojoji

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya ya baiwa sojojin Najeriya umarnin Murkushe dukkan masu tayar da kayar bara don kawo rashin hadin kan Najeriya. Shugaban ya bayyana hakane ta bakin mataimakinsa, Kashim Shettima a wajan taron ranar sojoji da aka gudanar a Murtala Square dake Kaduna. Shugaban ya bayyana goyon bayansa ga sojoji da kuma dukkan sauran jami'an tsaro wajan samar da tsaro a kasarnan. Shugaban yace yana goyon bayan sojojin su murkushe dukkan masu kawowa Najer...