Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

Ji yanda ta kaya bayan da Na Yi Ido Biyu Da Wanda Suka Yi Gàrkùwà Da Ni A Masallacin garin mu, inji Cmr. Mb Muhammad

Ji yanda ta kaya bayan da Na Yi Ido Biyu Da Wanda Suka Yi Gàrkùwà Da Ni A Masallacin garin mu, inji Cmr. Mb Muhammad

Duk Labarai
Yadda Na Yi Ido Biyu Da Wanda Suka Yi Garkuwa Da Ni A Masallaci, inji Cmr. Mb Muhammad. "Na yi alwala zan yi Sallah a gidan man Shema dake Bakin Ruwa Kaduna, sai na ga daya daga cikin wadanda suka yi garkuwa da ni a masallacin shi ma zai yi sallah. Bayan mun idar a Salla sai na tambaye shi ka gane ni? Yace eh ya gane ni, amma yanzu amma yanzu na tuba na daina wannan mummunar harkar ta ta'aďdancin, yanzu haka ma sana'ar acaba nake yi don na rufawa kaina da iyalina asiri. Sauran abokanan sana'ar mu wasu an kashe su wasu kuma sun tuba inji shi dan ta'aďdan, daga karshe na ce na yafe masa kuma na yi masa alkairi". Shin idan kai ne za ka yafe masa? Daga Madubi H
Ina Son In Sanar Al’ummar Jihar Katsina Da Ku Cewar “Shugaban Kasa Bola Tinubu Zai Zo Jihar Katsina Kuma Ya Kwana, Wanda Bai Taɓa Yi Ba A Cikin Jihohin Najeriya, Bayan Mahaifarsa Jihar Legas, Domin Taya Mu Murna Da Kuma Ƙaddamar Da Ayyuka. Ina Kira Ga Al’ummar Jihar Katsina Su Fito Tarbar Shugaban Kasa”.

Ina Son In Sanar Al’ummar Jihar Katsina Da Ku Cewar “Shugaban Kasa Bola Tinubu Zai Zo Jihar Katsina Kuma Ya Kwana, Wanda Bai Taɓa Yi Ba A Cikin Jihohin Najeriya, Bayan Mahaifarsa Jihar Legas, Domin Taya Mu Murna Da Kuma Ƙaddamar Da Ayyuka. Ina Kira Ga Al’ummar Jihar Katsina Su Fito Tarbar Shugaban Kasa”.

Duk Labarai
Jihar Katsina Za Ta Zama Jiha Ta Farko A Cikin Jihohin Nijeriya Da Shugaba Tinubu Zai Zo Ya Kwana Tun Bayan Rantsar Da Shi, Banda Legas, Cewar Gwamna Dikko Radda Ina Son In Sanar Al'ummar Jihar Katsina Da Ku Cewar "Shugaban Kasa Bola Tinubu Zai Zo Jihar Katsina Kuma Ya Kwana, Wanda Bai Taɓa Yi Ba A Cikin Jihohin Najeriya, Bayan Mahaifarsa Jihar Legas, Domin Taya Mu Murna Da Kuma Ƙaddamar Da Ayyuka. Ina Kira Ga Al'ummar Jihar Katsina Su Fito Tarbar Shugaban Kasa". Daga Jamilu Dabawa, Katsina
Wace Kadunar kaje? Mutanen Kaduna suna tambayi Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad bayan da yace ya je Kaduna yaga Gwamnatin jihar na ta aiki tukuru

Wace Kadunar kaje? Mutanen Kaduna suna tambayi Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad bayan da yace ya je Kaduna yaga Gwamnatin jihar na ta aiki tukuru

Duk Labarai
Hadimin tsohon shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa ya je Kaduna a karshen mako kuma yaga yanda Gwamnatin jihar ke ta ayyukan raya kasa. Yace irin abinda suke nema a Kano kenan tun shekara 1999. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1916925432441753937?t=-the03HnWAK_hcUAUnd99Q&s=19 Saidai 'yan Kaduna da yawa sun yi caaa a kansa inda suke tambayar shi cewa wace Kadunar ya je?
SDP ta fara kaɗa hantar jam’iyya mai mulki, mu ba gwaskaye mu ke so ba Talakawa sun ishe mu – El-Rufai

SDP ta fara kaɗa hantar jam’iyya mai mulki, mu ba gwaskaye mu ke so ba Talakawa sun ishe mu – El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce sabuwar jam’iyyar da ya koma, SDP, ta fi buƙatar ta tara mambobi daga tushe ba wai manyan ƴan siyasa ba. El-Rufai, wanda ya fice da ga jam’iyyar APC a watannin baya, ya baiyana hakan ne bayan wani taron masu ruwa da tsaki da ya gudanar a jihar Kano a yau Litinin. A cewar sa, SDP jam’iyya ce da ke rajin farfaɗo da dimokuraɗiyya tun daga tushe domin gyaran Nijeriya. “Mu ba mu damu da tara manyan ƴan siyasa a SDP ba. Mun fi son mu ga kamar mutane miliyan 3 sun yi rijista a SDP. “SDP jam’iyya ce da za ta baiwa kowa dama iri ɗaya. Ba za mu bari wani mutum ɗaya ya riƙa iko da jam’iyyar ba. “So mu ke yi mu gyara dimokuraɗiyyar kasar nan,” in ji El-Rufai, yayin da ya ke amsa tambayoyi daga manema labarai. Hakazalika El-Rufai ya ce...
Miliyoyin mutane a kasashen Sifaniya da Portugal sun tsinci kansu cikin yanayi na duhu sakamakon katsewar lantarki a sassan ƙasashen

Miliyoyin mutane a kasashen Sifaniya da Portugal sun tsinci kansu cikin yanayi na duhu sakamakon katsewar lantarki a sassan ƙasashen

Duk Labarai
Miliyoyin mutane a kasashen Sifaniya da Portugal sun tsinci kansu cikin yanayi na duhu sakamakon katsewar lantarki a sassan ƙasashen. Lamarin ya shafi harkokin sufuri da sadarwa, da ma harkokin kasuwanci da dama. Asibitoci na gudanar da harkokinsu yadda aka saba saboda suna amfani da injinan janareto. Reuters
Da yan Kwankwasiyya yanda sukewa Kwankwaso biyayya haka sukewa Allah biyayya da duk Al’jannah Za’a shiga

Da yan Kwankwasiyya yanda sukewa Kwankwaso biyayya haka sukewa Allah biyayya da duk Al’jannah Za’a shiga

Duk Labarai
Ɗan majalisar ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi da gidan radiyon Hikima, inda yake sukar yadda Kwankwaso ke tafiyar da siyasarsa, da kuma yadda yake yawan alaƙanta mutane da abubuwan da shi kansa ya ke aikatarwa. Abdullahi Sani Rogo wanda shine ɗan Majalisar tarayya mai wakiltar Karaye/Rogo dake jihar Kano. Ya bayyana haka ne yayin daya ke tabbatar wa da magoya bayansa cewa ya sauya sheka daga jam'iyyar NNPP zuwa APC. Me zaku ce???
Ku Kyale ‘yan Arewa, surutu kawai suke, Yunwar da zata kamasu nan da shekarar 2027, da kansu zasu rika rokon a basu Naira dubu 2 su zabi APC>>Inji Wike

Ku Kyale ‘yan Arewa, surutu kawai suke, Yunwar da zata kamasu nan da shekarar 2027, da kansu zasu rika rokon a basu Naira dubu 2 su zabi APC>>Inji Wike

Duk Labarai
Kafafen sada zumunta sun karade da wasu kalamai da ake zargin Ministan Abuja, Nyesome Wike da furtawa akan Arewa. Kalaman dai sun baiwa mutane mamaki matuka ace daga bakin Wike suka fito saidai sanin yanda yake da katobara, wasu sun ce basu yi mamakin jin cewa ya fadi hakan ba. Rahotannin dai na cewa, Wike yace ne a kyale 'yan Arewa surutu kawai suke, nan da shekarar 2027 yunwar da zata kama su da kansu zasu rika rokon a basu dubu biyu su zabi APC. Zuwa Yanzu dai Wike be fito ya tabbatar ko karyata wannan kalamai da aka zargeshi da furtawa ba.
Kamata yayi ka yi hakuri ka barwa dan kudu ya tsaya takara a 2027>>Wasu ‘yan PDP daga kudu suka gayawa Atiku

Kamata yayi ka yi hakuri ka barwa dan kudu ya tsaya takara a 2027>>Wasu ‘yan PDP daga kudu suka gayawa Atiku

Duk Labarai
Atiku Abubakar 2011 President campaign Photo by www.mortenfauerby.dk ©mortenfauerby 2010 - all rights reserved Wasu 'yan PDP daga Kudancin Najeriya sun baiwa Atiku Abubakar bakin cewa ya hakura da maganar tsayawa takara a shekarar 2027 ya barwa dan kudu. Sun ce ba ma Atiku kadai ba, duk wani dan Arewa kamata yayi ace ya hakura da tsayawa takara a barwa dan kudu ya tsaya takarar shugaban kasa a shekarar 2027. Kungiyar tace dama can Atiku ne ya fara jawowa jam'iyyar PDP koma baya a shekarar 2014 inda ya jagoranci gwamnoni 5 suka fice daga jam'iyyar suka koma APC suka juyawa Goodluck Jonathan baya. Shugaban kungiyar, Dennis Shima ne ya fadi haka inda yace ya kamata a bar dan kudu ya kammala shekara 8 kamar yanda Buhari yayi