Thursday, May 14
Shadow

Duk Labarai

Na cikawa Al’ummar Kano yawancin Alkawuran dana musu>>Gwamna Abba Gida-Gida

Na cikawa Al’ummar Kano yawancin Alkawuran dana musu>>Gwamna Abba Gida-Gida

Duk Labarai
Na cika kashi 85% na alƙawuran da na ɗauka a lokacin yakin neman zabe na – Gwamna Yusuf. Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ce gwamnatinsa ta aiwatar da kashi 85 cikin 100 na alkawuran da ta dauka wa al’ummar jihar, inda ya rage kashi 15 cikin 100 yayin da yake shiga shekara ta biyu na wa’adin mulkinsa na farko. Daily Trust ta rawaito cewa gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da ya ke rantsar da sabon Shugaban Ma’aikata na Jihar, Dr Sulaiman Wali Sani; Darakta Janar na Hukumar Ayyuka na Musamman, Manjo Janar Sani Muhammad (mai ritaya), da kuma Masu Ba da Shawara na Musamman guda 11, a ranar Alhamis. Ya bayyana cewa wannan nasara ta kasance sakamakon tantancewar da aka yi kan ayyukan gwamnatinsa a cikin shekaru biyu da suka gabata. “Na yi farin ciki cewa makon da ya g...
Shugaba Tinubu ya nada dan tsohon shugaba kasa, IBB babban mukami

Shugaba Tinubu ya nada dan tsohon shugaba kasa, IBB babban mukami

Duk Labarai
Tinubu ya naɗa ɗan tsohon shugaban ƙasa, IBB a matsayin shugaban Bankin Noma na Ƙasa. Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Muhammad Babangida, ɗan tsohon shugaban mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida (IBB), a matsayin Shugaban Bankin Noma na Ƙasa (BOA). Sanarwar naɗin ta fito ne a ranar Juma’a ta bakin Bayo Onanuga, mai ba Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Harkokin yada labarai . A cewar Onanuga, shugaban ƙasa ya amince da naɗin ne a yau Juma'a tare da wasu mutane guda bakwai. “Wasu daga cikinsu za su yi aiki a matsayin shugabanni na hukumomin gwamnatin tarayya,” in ji shi. A cewar sanarwar, Muhammad Babangida ya yi karatu a Jami’ar Turai da ke Montreux, Switzerland, inda ya samu digiri na farko a fannin Gudanar da Kasuwanci (Business Administration) da kuma di...
Kalli Bidiyon da aka ji wasu Kanawa na maganganun da basu dace ba akan shugaba Tinubu yayi da yake saukowa daga jirgi

Kalli Bidiyon da aka ji wasu Kanawa na maganganun da basu dace ba akan shugaba Tinubu yayi da yake saukowa daga jirgi

Duk Labarai
An ji wasu Kanawa na gulmar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yin da yake saukowa daga kan jirgin sama Tunubu ya je Kanone dan yin gaisuwar rasuwar Dantata. An mutanenan na maganar yanda shugaba Tinubu ke dafa karfon matattakala da sauransu. https://twitter.com/IU_Wakilii/status/1946296359860015395?t=8hhslP0WI4Jxep7O2QjMeQ&s=19 Da yawa sun yi muhawara sosai kan lamarin.
Bayan da ya sokesu kan karrama Peter Obi, Sheikh Sani Yahya ya janye kalaman sa tare da bada hakuri ga Yusuf Sambo Rigachukun

Bayan da ya sokesu kan karrama Peter Obi, Sheikh Sani Yahya ya janye kalaman sa tare da bada hakuri ga Yusuf Sambo Rigachukun

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Daga Karshe Shiekh Sani Yahaya Jingir Ya Janye Kalaman Sa Tare Da Bada Haƙuri Kan Kalaman Da Ya Yiwa Mataimakin Sa Shiekh Yusuf Sambo Daga Muhammad Kwairi Waziri
Kalli Hotuna da Duminsu: Har an canja sunan Jami’ar UNIMAID dake Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University

Kalli Hotuna da Duminsu: Har an canja sunan Jami’ar UNIMAID dake Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa har an canja sunan jami'ar UNIMAID dake Maiduguri zuwa sunan Muhammadu Buhari University. Tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ne ya tabbatar da hakan a wani sako da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1946108305627046194?t=oHD20YaCC9LlckZVLXl68g&s=19 A jiya ne dai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin canja sunan jami'ar zuwa sunan tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu B...
Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

Malamin Jami’a ya rigamu gidan gasiya bayan da ya shiga dakin Otal da dalibarsa ‘yar aji 2

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jihar Kogi na cewa malamin jami'ar jihar, Dr Olabode Abimbola Ibikunle ya rasu bayan da ya shiga dakin otal da dalibarsa. Tuni dai aka kai gawarsa Mutuware sannan ita kuma dalibar aka kamata ana bincike kan lamarin. An jima ana samun irin wannan matsala da malamai ke neman dalibansu mata dan su taimaka musu su ci jarabawa.
Kalli Bidiyon wani masoyin Buhari da ya tashi daga Bauchi zuwa Daura a Keke dan yawa iyalan tsohon shugaban kasar gaisuwa

Kalli Bidiyon wani masoyin Buhari da ya tashi daga Bauchi zuwa Daura a Keke dan yawa iyalan tsohon shugaban kasar gaisuwa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An ga Bidiyon wani matashi daya tashi daga Bauchi akan keke yana shirin tafiya Daura dan yiwa Iyalan tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta'aziyya a Daura. Matashin yace mutane nata bashi kyautar kudade da kayan abinci. Kalli Bidiyonsa anan https://www.facebook.com/share/r/1RiQiHapq2
Dangote ya dakatar da shirin rage farashin man fetur bayan da ya gano wasu ‘yan kasuwar man na cutarsa

Dangote ya dakatar da shirin rage farashin man fetur bayan da ya gano wasu ‘yan kasuwar man na cutarsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matatar man fetur ta Dangote ta dakatar da shirin rage farashin Man fetur da take bayan gano wasu 'yan Kasuwa dake amfani da wannan dama wajan cimma riba cikin gaggawa. Matatar ta bayyana hakane a wata sanarwa wadda wakiliyar kamfanin, Fatima Dangote ta fitar. Tace an dakatar da rage farashin man daga ranar 13 ga watan Yuli har sai abinda hali yayi. Inda ta kara da cewa, an dauki wannan mataki ne saboda an gano wasu 'yan kasuwar na sayarwa 'yan kasuwar man fetur wanda basu da ...