Bidiyo: Ji Tonon Silili yanda shugabar Bankin Fidelity Bank tace ta biya Naira Biliyan 5 dan kada ‘yan sanda su kamata bayan zarginta da cinye makudan kudade
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Wani Bidiyo ya bayyana na shugabar Bankin Fidelity Bank, Onyeali-Ikpe inda take cewa ta biya Naira Biliyan 5 dan kada 'yansanda su kamata.
Hakan na zuwan bayan da ake zarginta da satar ko cinye ko aikata zamba da Naira ₦19Billion.
https://twitter.com/SaharaReporters/status/1934547138106786223?t=ToB34Rrj9DdOxiFVwZGjnQ&s=19
A baya ma dai an zargi wata magumagu bayan ganin an cireta daga cikin sunayen wadanda ake zargi da rashawa da cin hanci.








