Saturday, May 9
Shadow

Duk Labarai

Daga Yau Duk Wanda Kuka Gani Namiji Da Kitso Ko Dada Ku Kamashi Ku Datse Kuma Kuyi Mashi Tara….. Gwamnan Jihar Neja.

Daga Yau Duk Wanda Kuka Gani Namiji Da Kitso Ko Dada Ku Kamashi Ku Datse Kuma Kuyi Mashi Tara….. Gwamnan Jihar Neja.

Duk Labarai
Daga Yau Duk Wanda Kuka Gani Namiji Da Kitso Ko Dada Ku Kamashi Ku Datse Kuma Kuyi Mashi Tara….. Gwamnan Jihar Neja. Gwamnan jihar Neja Manomi Umaru Mohammed Bago ya ayyana sababbin dokoki da zasu fara aiki nan take a faɗin jihar. Gwamnatin jihar ta Neja ta haramta bangar siyasa da duk wani abu mai kama da haka a faɗin jihar. Duk wanda aka same shi da wani makami da ya haɗa da wuka ko sanda a ɗauke shi a matsayin Ɗan fashi da makami, idan kuma yayin gardama da jami'an tsaro aka harbe shi da harsashen bindiga kada abada shi har sai ƴan uwan shi sun biya kuɗin wannan harsashen da akayi asarar shi. Duk wanda aka gani namiji da kitso ko Dada akan shi a kama shi a kuma aske kan. An Haramta amfani da Mashi mai ƙafa Biyu da mai ƙafa Ukku Keke Napepe daga ƙarfe Shidda na Yamma ...
‘Yan Najeriya miliyan 2 ne ke fama da cutar Kanjamau me karya garkuwar jiki: Karanta Jadawalin Jihohin da suka fi yawan masu cutar a Najeriya

‘Yan Najeriya miliyan 2 ne ke fama da cutar Kanjamau me karya garkuwar jiki: Karanta Jadawalin Jihohin da suka fi yawan masu cutar a Najeriya

Duk Labarai
Jihohi 3 ne suka fi yawan masu dauke da cutar Kanjamau me karya garkuwar jiki a Najeriya. Jihohin sune Rivers, Benue, and Akwa Ibom, hakan ya bayyana ne daga hukumar dake kula da cutar ta kasa. Rahoton yace mutane sama da miliyan 2 ne ke fama da cutar a Najeriya. Jihohin dake da yawan mutane masu cutar sune kamar haka: Rivers nada mutane 208,767 Benue na da mutane 202,346 Jihar Akwa Ibom na da mutane 161,597 Jihar Legas na da mutane 108,649 Jihar Anambra na da mutane 100,429 Sai Abuja dake da mutane 83,333 Delta na da mutane (68,170) Imo na da mutane (67,944) Enugu na da mutane (61,028) Edo na da mutane (60,095) Taraba na da mutane (58,460) abia na da mutane (54,655) Kaduna na da mutane (54,458) Kano na da mutane (53,972) Jihar Filato...
Sanata Neda Imasuen na shirin komawa jam’iyyar APC

Sanata Neda Imasuen na shirin komawa jam’iyyar APC

Duk Labarai
Sanata Neda Imasuen daga jihar Edo na shirin komawa jam'iyyar APC daga jam'iyyar Labour Party. Hakan na faruwa ne yayin da ake ganin yana hada alaka me kyau da 'yan APC a jihar ta Edo kamar yanda kafar jaridar Vanguard ta ruwaito. Hakanan Rahoton yace Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya aike da wakilinsa me bashi shawara a harkar siyasa dan ya kara jawo Neda Imasuen ya shiga jam'iyyar sa.
Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar ‘yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu’a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiyar Rashin Lafiya

Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar ‘yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu’a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiyar Rashin Lafiya

Duk Labarai
Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar 'yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu'a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiya. Allah Ubangiji ya kawo masa ɗauki na gaggawa.
Kalli Bidiyon yanda ‘yansanda suka hàrbè wani dan Daba me suna Halifa Baba a Kano wanda duk wani kwace da fashi da aikata sauran miyagun ayyuka da sa hannun sa a ciki

Kalli Bidiyon yanda ‘yansanda suka hàrbè wani dan Daba me suna Halifa Baba a Kano wanda duk wani kwace da fashi da aikata sauran miyagun ayyuka da sa hannun sa a ciki

Duk Labarai
Rahotanni daga unguwar Gwammaja da ke nan Kano sun bayyana yadda a ka harbi wani rikakken dan daba, Halifa Baba, yayin arangama tsakanin jami'an tsaro da bata-gari a yankin. A na zargin cewa duk wani kwace da fashi da aikata sauran miyagun ayyuka da sa hannun Halifa Baba a ciki. Majiyarmu tace bisa dukkan alamu Halifa Baba rai ya yi halinsa. https://www.tiktok.com/@garkuwanyancrypto/video/7496266492581907717?_t=ZM-8vlrVEM7buw&_r=1 Shaidu sun ce jami'an 'yan sandan Dala Division ne su ka dauke Halifa Baba domin ci gaba da bincike. Daga NasaraRadio
Yaro mai shekaru 11 ya mùtù bayan ya fado daga bishiyar mangwaro

Yaro mai shekaru 11 ya mùtù bayan ya fado daga bishiyar mangwaro

Duk Labarai
Wani yaro dan shekara 11 mai suna Joshua Samson ya mutu bayan ya fado daga bishiyar mangwaro a kauyen Bugakwo da ke karamar hukumar Kuje a babban birnin tarayya Abuja. Wani mazaunin Bugakwo mai suna Danjuma, ya shaidawa DAILY TRUST cewa lamarin ya faru ne a ranar Asabar, a lokacin da marigayin ya hau bishiyar mangwaro don ya tsinka. Ya ce yaron ya hau bishiyar mangwaron ne domin ya tsinko mangwaro, amma sai ya zame daga kan reshen ya fado kasa. Ya ce daya daga cikin yaran da suka je diban mangwaron ne ya ruga gida yana kuka ya kai rahoto ga iyayen marigayin, inda suka garzaya da shi asibiti. Ya ce yaron ya mutu ne bayan kansa ya bugu a kan dutse a karkashin bishiyar mangwaron, inda ya ce an binne yaron. “Ma’aikatan lafiya a cibiyar lafiya ta Kwaku sun tabbatar da mutuwarsa s...