Monday, August 3
Shadow

Da Duminsa: An bayyana randa Gwamnati zata saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Jam’iyyar ADC ta bayyana sanda Gwamnatin APC zata saki Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Jam’iyyar ta bayyana hakane ta bakin me magana da yawunta, Bolaji Abdullahi a wata hira da yayi da manema labarai

Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa, Gwamnatin APC tana sone sai bayan zabe sannan ta saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Saboda tasan idan ta sakeshi a yanzu, ‘yan Adawa zasu kara karfi.

Karanta Wannan  Kungiyar Manyan ma'aikatan Man fetur, PENGASSAN ta baiwa membobinta umarnin dakatar da aikawa matatar Man Fetur ta Dangote Danyen Mai da Gas, Dangoten ya koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *