
Jam’iyyar ADC ta bayyana sanda Gwamnatin APC zata saki Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Jam’iyyar ta bayyana hakane ta bakin me magana da yawunta, Bolaji Abdullahi a wata hira da yayi da manema labarai
Bolaji Abdullahi ya bayyana cewa, Gwamnatin APC tana sone sai bayan zabe sannan ta saki Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Saboda tasan idan ta sakeshi a yanzu, ‘yan Adawa zasu kara karfi.