Monday, August 3
Shadow

Wakar da matan Zumunta sukawa Sheikh Hon. Farfesa Isa Ali Pantami ta dauki hankula

Matan Zumunta dake wake-wake a coci, sun yiwa Farfesa Sheikh Hon. Isa Ali Pantami wakoki da rayeraye a filin jirgin sama.

Sun masa hakanne a cikin wani Bidiyo daya wallafa da kansa wanda ya dauki hankula sosai inda wasu ke cewa a matsayinsa na malami ba’a yi tsammanin zai yadda da hakan ba.

Karanta Wannan  Ana kiran EFCC ta kama Tubabben tsageran Niger Delta, Tampolo bayan da aka ganshi yana wulakanta takardar Naira idan dai ba Talakawa kadai ake kamawa ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *