
Rahotanni sun bayyana cewa, Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna shekara daya bayan auren.
Maimuna a hirar da aka yi da ita a gidan talabijin na Kosawa ta tabbatar da cewa aurenta ya mutu.
Tace Kaddararta kenan ita da Adam A. Zangon.
Saidai bata bayyana dalilin mutuwar auren nata ba.