Friday, August 21
Shadow

Da Duminsa: Matar Adam A. Zango, Maimuna ta yi magana bayan rahoton cewa Adam A. Zango ya saketa

Rahotanni sun bayyana cewa, Adam A. Zango ya saki matarsa Maimuna shekara daya bayan auren.

Maimuna a hirar da aka yi da ita a gidan talabijin na Kosawa ta tabbatar da cewa aurenta ya mutu.

Tace Kaddararta kenan ita da Adam A. Zangon.

Saidai bata bayyana dalilin mutuwar auren nata ba.

@kosawa_sadiya

Muryar Maimuna Matar Adam A, Zango Ta Tabbata Auren Adam Zango, Da Maimuna Musa Ya Mutu

♬ original sound – Kosawa Update
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sheikh Bin Usman ya mayarwa da Sheikh Maqari martani inda yace du wanda yace wanda baya Maulidi ba musulmi bane to yace sahabbai ba musulmai bane saboda basu yi Maulidi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *