Friday, January 16
Shadow

Da Duminsa: Wutar Najeriya ta sake samun matsala

Rahotanni daga hukumar kula da wutar Lantarkin Najeriya me suna National Grid sun bayyana cewa, wutar ta samu matsala gaf da karfe 12 na rana yau.

Hukumar tace wani sashe na kasarnan ya fada Duhu.

Suce nan gaba kadan za’a samu cikakken bayani kan lamarin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wai ku 'yan Najeriya kun rainamu koh, kuna ganin ba zamu iya da sojojin Amurka ba? To Wallahi Kharo da kaiy kawai idan nawa Sojan Amurka ko shurhawa ba zai yi ba>>Inji Wannan sojan Najeriyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *