Tuesday, May 19
Shadow

Da Duminsa: Wutar Najeriya ta sake samun matsala

Rahotanni daga hukumar kula da wutar Lantarkin Najeriya me suna National Grid sun bayyana cewa, wutar ta samu matsala gaf da karfe 12 na rana yau.

Hukumar tace wani sashe na kasarnan ya fada Duhu.

Suce nan gaba kadan za’a samu cikakken bayani kan lamarin.

Karanta Wannan  Dangote ya samu Naira Biliyan 600 a rana daya kacal, Kuma Matsayinsa ya karu a tsakanin masu kudin Duniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *