Saturday, March 22
Shadow

Da kyar muke samun na Abinci>>Inji Mazauna Abuja

Mazauna babban birnin tarayya Abuja sun bayyana cewa da kyar suke samun na abinci saboda tsadar rayuwar da ake ciki.

Hakanan sun kuma koka da tsadar kudin ababen bayan wanda hakan ya biyo bayan kara farashin litar man fetur ne da aka yi.

Mutanen sun zanta da kamfanin dillancin labaran Najeriya ne NAN inda suke kokawa da irin halin matsin rayuwar da suke ciki.

Sun yi roko ga gwamnatoci a kowane mataki dasu dauki matakan ragewa al’umma radadin rayuwa da suke ciki.

Karanta Wannan  Idan Ka Ce Mun Karbi Milyąɲ 16 Kai Kuma Ka Karbi Tálíyą, Ka Ga Kenan Ko A Nan Malumta Ta Yi Rana, Martanin Shéikh Umar Zaria Ga Masu Zargin Gwamnati Ta Tòshewa Malamái Baki Da Kudi Kan Matsalolin Nąjeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *