Saturday, February 14
Shadow

Da Sunana Samuel, Amma Na musulunta na koma Mohammed>>Inji Sanata Ali Ndume

Sanata Ali Ndume daga jihar Borno yace shi da iyayensa duk musulunta suka yi.

Yace ya taso a matsayin Kirista kuma ya je makarantar Kiristoci.

Sannan yace a da sunansa Samuel amma aka ce ya je ya shiga Musulunci ya koma Mohammed, sannan yace mahaifiyarsa ma tana cikin matan zumunta amma daga baya duk sun musulunta.

Saidai yace a gidansu raba kafa aka yi, wasu suka zama musulmai, was suka zama Kirista ta yanda duk inda ta fadi sha.

Karanta Wannan  Matashi da ka kama ake aiki tare da Tshàgyèràn Dhàjì yace wai Tsohon Gwamnan Sokoto, Dr. Dahatu Bafarawa kawunsa na ne a gidansa ya taso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *