Thursday, July 16
Shadow

Da Sunana Samuel, Amma Na musulunta na koma Mohammed>>Inji Sanata Ali Ndume

Sanata Ali Ndume daga jihar Borno yace shi da iyayensa duk musulunta suka yi.

Yace ya taso a matsayin Kirista kuma ya je makarantar Kiristoci.

Sannan yace a da sunansa Samuel amma aka ce ya je ya shiga Musulunci ya koma Mohammed, sannan yace mahaifiyarsa ma tana cikin matan zumunta amma daga baya duk sun musulunta.

Saidai yace a gidansu raba kafa aka yi, wasu suka zama musulmai, was suka zama Kirista ta yanda duk inda ta fadi sha.

Karanta Wannan  ALLAHU AKBAR: An Yi Jana'izar Mutane 41 Da Sùķa Ŕaśù Sakamakon Hàďaŕìn Moțà A Hanyar Su Ta Zuwa Wajen Zagayen Mauĺùďì Daga Garin Kwandari Zuwa Samunaka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *