
Daya daga cikin yaran Rarara me suka Khadija ta yi barazanar cewa zatawa Tauraron fina-finan Hausa, Lukman tonon Silili.
Ta bayyana hakane bayan da Lukman ya fice daga tafiyar Rarara ta Triple R inda tace sun sanshi a baya matsiyacine.
Ta yi barazanar cewa, idan ya sake fitowa yayi magana akansu, suna da hotuna da shaidar abubuwan da ya rika cewa a tura masa, zata fitar da update dinsa.