Tuesday, July 28
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda wasu matasa suka lalata fastar yakin neman zaben shugaba Tinubu a Kano

Wannan wasu matasa ne suka lalata fastar yakin neman zaben shugaba Tinubu a Kano.

Masu Sharhi sun lura da cewa, mafi yawancin wanda suka yi abin masu Jar Hulane ‘yan Kwankwasiyya.

Karanta Wannan  A jihar Borno ma an gurfanar da kananan yara a gaban kotu bisa zargin shiga Zanga-zanga da batawa gwamna Zulum Suna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *