Wednesday, April 29
Shadow

Gyaran Matatun man Najeriya ya zamar mana Alakakai, Akwai yiyuwar mu sayar dasu>>Gwamnatin Tarayya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugaban kamfanin man Fetur na kasa, NNPCL, Bayo Ojulari ya bayyana cewa, Gyaran matatun man fetur din Najeriya ya zama alakakai.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yace suna duba yiyuwar sayar da matatun man fetur din.

Yace an kashe makudan kudade wajan gyaran matatun man wanda an dade ana yi duk da sun samu ci gaba amma an fuskanci kalubale.

Karanta Wannan  Sabon Salo Kalli Bidiyon: Yanda wasu mata a Jos suka fito suke danawa sama sunacewa shuga Tinubu Falle dayane

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *