Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyo: Masu kudi na Allah da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) basu wuce mutane 20 ba a Najeriya, Sauran duk barayine>>Inji Ordinary President

Ahmad Isa, Ordinary President ya bayyana cewa, a Najeriya masu kudi na Allah da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) basu wuce mutane 20 ba.

Yace sauran duk Barayine.

Ya bayyana cewa, yasan zai yi bakin jini amma zai fada saboda yasan gaskiya idan bai fada ba ya taimakawa zalinci.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Yanda Matar aure ta kama Mijinta yana cin Amanarta da yayarta uwa daya uba daya a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *