Saturday, August 22
Shadow

Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya fito da kansa ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna

Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya fito ya bayyana dalilin da yasa ya saki matarsa Maimuna.

Adam ya bayyana a shafinsa na Instagram cewa, Sun gano suna da kwayoyin halitta iri daya shi da matarsa watau A.A shiyasa suka rabu.

Saidai Adam A. Zango yace bayan wannan babu wata rashin jituwa a tsakaninsu inda ya wallafa Bidiyon lokacin da Maimuna ke barin gidansa, yace ta bar gidansa tana cikin farin ciki.

https://www.tiktok.com/@queenmeerah_adam/video/7668709829107649812?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7668709829107649812&source=h5_m&timestamp=1785570761&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7665740753532061457&share_link_id=ae73aab2-08f2-450e-a97f-42759c64375c&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b0813%2Cb2878&sp_root_share_link_id=ae73aab2-08f2-450e-a97f-42759c64375c&link_reflow_popup_iteration_sharer=%7B%22click_empty_to_play%22%3A1%2C%22dynamic_cover%22%3A1%2C%22follow_to_play_duration%22%3A-1.0%2C%22profile_clickable%22%3A1%7D&panel_source_v2=share_panel&share_enter_from=account_history&item_author_type=2&enable_checksum=1&sp_root_u=ejaikd8elj8058&sp_root_d=ejaij098emc1h5&_t=ZS-98Vxpy139sa
Karanta Wannan  Wani Inyamuri yayi mamakin wai ta yaya Atiku ke iya ci gaba da rayuwar Facaka haka duk da cewa shekaru 18 kenan da ya sauka daga Matsayin mataimakin shugaban kasa?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *