Tuesday, February 10
Shadow

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Yanda ma’aikatan Hukumar kula da Abuja, FCTA suka Bi Wike da gudu yayin da yayi niyyar tserewa ta hanyar baya babu Jiniya a yayin da ma’aikatan ke Zàngà-zàngà

An ga ma’aikatan hukumar FCTA dake kula da Abuja sun bi Ministan Abujan, Nyesom Wike da gudu yayin da yayi yunkurin tserewa daga ma’aikatar ta hanyar baya.

An ji suna ce masa, Ole, watau Bàràwò.

Ma’aikatan dai na zanga-zangar ne dan neman a biyasu hakkokinsu.

Karanta Wannan  An yimin Wayahi cewa za'a maka juyin Mulki dan haka ka gaggauta canja jami'an tsaron dake kusa da kai>>Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *