Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Naija, Umar Bago na wake-wake da Kiristoci a coci da ya jawo cece-kuce

An hangi Gwamnan jihar Naija, Umar Bago yana wake-wake irin na Kiristoci a coci wanda ya jawo cece-kuce.

Da yawa dai sun yi Allah wadai da lamarin musamman ganin cewa Gwamnan Musulmi ne.

Karanta Wannan  Kalli Sabbin Kayatattun hotunan Da Hadiza Gabon ta sakarwa Masoyanta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *