
Dr. Zakaria Buhari ya bayyana cewa, idan ladani ya je kiran Sallah ana ruwan sama, idan yazo daidai Hayya Alassalah.
Sai yace Sallu fi biyutikum, watau ku yi sallah a gidajenku.
Yace kokuma ladam zai iya cewa kowa yayi Sallah a inda yake dan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ne yace a yi hakan.