
Wata matashiya ta fito ta bayyana cewa, Zarmalulun Adam A. Zango Karamace shiyasa ma aurensa yake yawan mutuwa.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok wanda hakan ya dauki hankula.
Saidai masana da masu sharhi sun bayyana cewa wannan bata sunane Kuma Adamu ka iya daukar matakin shari’a akanta.