
Wata matashiya me suna Maryam Buzuwa ta yi kira ga Saleem Goje da cewa itama gata fa tana gabatar masa da kanta ya nemeta.
Tace tafi Hadiza Gabon komai kuma ita ba sai ya tura mata kudin jirgi ba na mota kowai zai tura mata zata je har Abuja ta sameshi.
Ta kuma bayyana cewa, Tana kira ga Saleem Goje da ya toshe kunnuwansa kan abinda mutane zasu gaya masa.